lis din Hadisai

An gina Musulunci abisa abubuwa biyar
عربي الإنجليزية الأوردية
Duk abin da na haneku daga gare shi to ku nisance shi, kuma abinda na umarce ku da shi to ku zo da shi dai dai iyawarku
عربي الإنجليزية الأوردية
Na rantse da wanda ran Muhammad yake a hannunSa , babu wani daya daga wannan al'ummar da zai ji ni Bayahude ne ko Kirista, sannan ya mutu bai yi imani da abinda aka aikoni da shi ba sai ya zama cikin 'yan wuta
عربي الإنجليزية الأوردية
Ku barni a abinda na bar muku, kaɗai waɗanda ke gabaninku sun halaka ne da tambayarsu da kuma saɓawarsu ga annabawansu
عربي الإنجليزية الأوردية
Dukkanin al'ummata za su shiga aljanna sai wanda ya ƙi
عربي الإنجليزية الأوردية
An gina Musulunci abisa abubuwa biyar
عربي الإنجليزية الأوردية
Ku saurara, kada wani mutum Hadisi ya je masa daga gareni alhali shi yana kishingide akan mazauninsa sai ya ce: Tsakanin mu da ku littafin Allah
عربي الإنجليزية الأوردية
Sai muka ce: Kai ne shugabanmu, sai ya ce: "Shugaba Shi ne Allah", muka ce: Mafificinmu a fifiko, kuma mafi girmanmu a kyauta, sai ya ce: "Ku fadi maganarku, ko wani bangare na maganarku, kada Shaidan ya yi amfani daku
عربي الإنجليزية الأوردية
Daga kanka ka fada za'a ji, ka roka a baka, ka nemi ceto za'a baka ceton
عربي الإنجليزية الأوردية
An bani abubuwa biyar, wadanda ba a baiwa wani daga cikin (Annabawa) a gabani na ba
عربي الإنجليزية الأوردية
Mafificin yinin da rana ta ɓullo a cikinsa yinin Juma'a
عربي الإنجليزية الأوردية
ya wuce, kuma babu wani abu a gidana da wani mai hanta zai iya ci sai guntun sha’ir a cikin rake domin ni.
عربي الإنجليزية الأوردية
Na rantse da wanda raina yake a hannunSa, Ibnu Maryam (Annabi Isa) ya kusa ya sauka a cikinku yana mai hukunci mai adalci, sai ya karya gicciyayye (cross), ya kashe alade, ya sarayar da jizya, dukiya ta yawaita har babu wanda zai karbeta
عربي الإنجليزية الأوردية
Ni ne Dimam dan Sa'alabata dan uwan Banu Sa'ad dan Bakar
عربي الإنجليزية الأوردية
An saukarwa Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - alhali shi yana da shekara arba'in
عربي الإنجليزية الأوردية
Ka rubuta, na rantse da wanda raina yake a hannunSa babu abin da zai fito daga cikinsa sai gaskiya
عربي الإنجليزية الأوردية
Akan ma'adanan Larabawa, kuna tambayata? Zabinsu a cikin jahilci shine zabinsu a musulinci idan sun fahimta
عربي الإنجليزية الأوردية
Ya nuna min a cikin mafarki cewa kun sanya shara, sai maza biyu suka zo wurina, ɗayansu ya fi ɗayan girma, don haka na kusanci su biyun
عربي الإنجليزية الأوردية
Lokacin da Allah ya halicci Adam - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya ce: Ka je ka yi sallama ga wadancan - rukunin mala’iku zaune - saurari abin da ke ba ka rai. Gaisuwar ku ce, kuma gaisuwar yaranku ce
عربي الإنجليزية الأوردية
"Allah ka gafartawa Mutane na, saboda su basu sani ba"
عربي الإنجليزية الأوردية
Allah yaji kan Annabi Musa, hakika an cuce shi sama da wannan sai yayi hakuri
عربي الإنجليزية الأوردية
Zakaria - amincin Allah ya tabbata a gare shi - kafinta ne
عربي الإنجليزية الأوردية
Lallai cewa Manzon Allah SAW yayi Umarni da a Kashe Tsaka kuma ya ce: ta kasance tana busa ga Annabi ibrahim
عربي الإنجليزية الأوردية
Lallai cewa wani mutum ya ce: Ya Manzon Allah, Shin Annabi Adam Annabi? ya ce: Ey, ya ce tsawon lokaci nawa ne tsakaninsa da Annabi Nuhu? ya ce: "Qarni Ashirin" ya ce: lokaci nawa ne tsakanin annabi Nuhu da Ibrahim? ya ce: "Qarni Ashirin" ya ce: ya manzon Allah , Nawa ne yawan Manzanni? ya ce: "Xari uku ne da sha biyar"
عربي الإنجليزية الأوردية
Lallai Allah ya Zavi Kinanata daga cikin 'ya'yan Isma'il, kuma ya zavi Quraishawa daga cikin Kinanata, kuma ya zavi bani Hashim daga cikin Quraishawa, kuma ya zavoni daga cikin Bani hashim, saboda haka mi me Shugaban "yan Adam kuma babu Al-fahari, kuma ni ne farkon wanda Qasa zata keto masa, kuma farkon Mai ceto kuma farkon wanda za'a ceta
عربي الإنجليزية الأوردية
Ina da Sunaye guda Biyar: Ni ne Muhammadu da Ahmad, Kuma ni ne Al-mahi wanda da ni Allah yake shafe kafirci, kuma ni ne Alhashir wanda Allah zai tashi Mutane a bayana, kuma ni Al-aqib
عربي الإنجليزية الأوردية
Manzon Allah SAW ya gaya mana wasu sunayaensa wasu daga ciki mun riqe, sai ya ce: "Ni Muhammad da Ahmad da Al-muqaffa, da Al-hashir, da Annabin rahama"
عربي الإنجليزية الأوردية
Babu wani da za'a haifa a cikin "yan Adam face sai Shaioxan ya shafeshi lokacin da za'a haife shi, sai ya faxo yana kuka daga shafar shaixan sai Maryam kawai da Xanta
عربي الإنجليزية الأوردية
An kirawo shi ne da Alkidr saboda ya zauna akan wata Qasa Busashiya fara, sai kawai ta riqa motsi a bayansa ta koma koriya
عربي الإنجليزية الأوردية
Mai karamci Xan mai karamci Xan Mai karamci Yusuf Bn Ya'aqub Bn Ishaq Bn Ibrahim -Aminvin Allah a gare su
عربي الإنجليزية الأوردية
Lallai ni na fiku tsoron Allah kuma na fiku saninSa
عربي الإنجليزية الأوردية
Babu wani Annabi daga cikin Annabawa face an ba shi daga cikin ayoyi waɗanda mutane za su yi imani da shi
عربي الإنجليزية الأوردية
‌Wasu mutane zasu zo a ƙarshen zamani masu ƙananan shekaru masu raunin hankula, suna faɗin mafi alherin zancen halitta (suna yawaita karatun Alƙur'ani), zasu fita daga Musulunci kamar yadda kibiya take fita daga abin da aka harba,
عربي الإنجليزية الإندونيسية
cewa Annabi, aminci ya tabbata a gare shi, ya kira tukunyar ruwa
عربي الإنجليزية الأوردية
"wani lokaci Annabi Ayyub yana Wanka tsirara, sai fara ta Zinare ta fado masa"
عربي الإنجليزية الأوردية
Ba'a tava samun wanda yayi magana ba yana zanin goyo sai Mutane Uku
عربي الإنجليزية الأوردية
Qissar Annabi Musa da -Amincin Allah a gareshi tare da Al-Khidr
عربي الإنجليزية الأوردية
Lokacin da Adam ya mutu, sai Mala'iku sukayi masa wanka da ruwa azaman kirtani, suka bashi sabo kuma suka ce: Wannan sunnar Adam ce a cikin dansa
عربي الإنجليزية الأوردية
Abu Jumah Al-Ansari ya zo mana, sai ya ce: Mun kasance tare da Manzon Allah - Salati da amincin Allah su tabbata a gare shi - kuma Moaz bin Jabal yana tare da mu goma, sai muka ce: Ya Rasulallahi, shin akwai wanda ya fi mu lada mai girma?
عربي الإنجليزية الفرنسية
Maye ya xagaka ya kai Baban Huzaim?
عربي الإنجليزية الفرنسية
Lallai cewa Musa ya kasance mai kunya ne Mai yawan Suturce kansa, ba'a iya ganin komai na fatarsa saboda kunyarsa, sai suka cutar da shi daga cikin bani Isra'ila
عربي الإنجليزية الأيغورية
Annabi Isa xan Maryam yaga wani Mutum yana sata, sai ya ce da shi: Kayi sata? saiya ce: aa na rantse da Allah wada babu wani Ubangiji sai shi, sai Isa ya ce nayi Imani da Allah,kuma idona ya nunan Qarya
عربي الإنجليزية الفرنسية
Bai dace ga Bawa ba ya ce: Ni nafi Yunus Bin Matta
عربي الإنجليزية الأيغورية
Lallai Rana ba'a tava tsayar da ita ga wani Mutum ba sai ga Yusha'u a Dararen da ya tafi Baitil maqdis
عربي الإنجليزية الفرنسية
Babu wanda ya taɓa cin abinci mafi kyau daga aikin hannu, kuma Annabin Allah Dawud - amincin Allah ya tabbata a gare shi - ya kasance yana cin abincin hannun sa
عربي الإنجليزية الأوردية
Mafi alherinku zamanina, sannan waɗanda suke biye musu, sannan waɗanda suke biye musu
عربي الإنجليزية الإندونيسية