عن أم شريك -رضي الله عنها- : أن رسول الله -صلى الله عليه وسلم- أمرها بِقَتْلِ الأَوْزَاغِ وقال: «كان يَنْفُخُ على إبراهيم».
[صحيح.] - [متفق عليه.]
المزيــد ...
Daga Ummu Shuraik -Allah ya yarda da ita- Lallai cewa Manzon Allah SAW yayi Umarni da a Kashe Tsaka kuma ya ce: ta kasance tana busa ga Annabi ibrahim"
[Ingantacce ne] - [Bukhari da Muslim suka Rawaito shi]