عن أبي هريرة رضي الله عنه أن رسول الله صلى الله عليه وسلم قال: «كان زكريا -عليه السلام- نجَّارا».
[صحيح] - [رواه مسلم]
المزيــد ...

Wannan Fassarar tana Buƙatar Ƙarin Bita da Zurfafawa (Ingantawa).

Da hadisin Abi huraira Allah ya yarda dashi daga Manzon Allah tsira da amincin Allah su qara tabbata a gare shi ya ce: Zakaria - amincin Allah ya tabbata a gare shi - kafinta ne
[Ingantacce ne] - [Muslim ne ya rawaito shi]

Bayani

Shi, Allah ya kara masa yarda, ya fada a cikin wannan hadisin cewa sana'ar da Zakariya - amincin Allah ya tabbata a gare shi - ta kasance yana samu ne daga ita: aikin kafinta ne.

Manufofin Fassarorin
Yare: الإنجليزية الأوردية الإسبانية Kari (17)