عن أبي هريرة رضي الله عنه مرفوعًا: «والذي نفسُ مُحمَّد بيدِه، لا يسمعُ بي أحدٌ من هذه الأمة يهوديٌّ، ولا نصرانيٌّ، ثم يموتُ ولم يؤمن بالذي أُرْسِلتُ به، إلَّا كان مِن أصحاب النار».
[صحيح] - [رواه مسلم]
المزيــد ...
Na rantse da wanda raina ya ke hannunsa babu wani a cikin wannan Al’ummah Bayahude ko Nasara da zai ji wani abu game dani,sannan ya mutu bai yi Imani da abinda aka aiko ni da shi face sai ya zamo daga cikin yan wuta
[Ingantacce ne] - [Muslim ne ya rawaito shi]