lis din Hadisai

Allah ka kuvutar da Ayyash Bn Abi rabi'a Ya Ubanhiji ka kuvutar da Sakamah Bn Hisham Ya Ubangiji ka kuvutar da Al-walid Bn Alwalid, Ya Ubangiji ka kuvutar da raunanan Muminai, Ya Ubangiji ka tsananta Kamunka ga Mudhar, Allah ka sanya musu yinwa kamar Shekarun Annabi Yusuf
عربي Turanci urdu
Wata ya tsage alokacin Manzon Allah SAW yanki biyu, Yanki kan Duste yanki xayan kuma yana Sama, Kuma yankin da yake kan Dutse ya kasance a saman Dutse, sai Manzon Allah SAW ya ce: Ya Ubangiji ka shaida
عربي Turanci urdu
Babu wani Mutum, ko kuma babu wani abu Mafi haquri kan cutarwar da Allah yaji daga gare su, lallai su suna cewa yana da Xa, Kuma lallai cewa shi yana basu lafiya kuma yana Azurta su
عربي Turanci urdu
Allah yayi gaskiya, Kuma cikin Xan Uwanka ya yi Qarya, ka bashi Zuma
عربي Turanci urdu
Ya Manzon Allah, Shin zamu ga Ubangijinmu ? ya ce: Shin kuna iya ganin Rana? da Wata idan gari yai wasai?
عربي Turanci urdu
Lallai Allah yana halitattar kowane Mutum da aikin sa
عربي Turanci urdu
Allah shi ne Mai warkarwa, amma kai Mutum ne da yake tausasawa, Mai warkar da ita shi ne Mahaliccinta
عربي Turanci urdu
Qissar Annabi Musa da -Amincin Allah a gareshi tare da Al-Khidr
عربي Turanci urdu
Lallai shaixan ya ce: Na rantse da Girmanka Allah, ba zan gushe ba ina vatar da Bayinka, matuqar dai rayukansu suna jikinsu, Ubangiji ya ce: Na rantse da Girmana da Xaukaka ta ba zan gushe ba ina gafarta musu matuqar sun nemi gafara ta
عربي Turanci urdu
Kuji Tsoron Addu'ar Wanda aka Zalunta saboda tana rashi zuwa Sama kamar tartsatsin Wuta
عربي Turanci urdu
Ya Ubangijin jibrila da Mika'ila, da isarafilu, wanada ya halicci sammai da Qasa, wanda ya ke masanin gaibu da fili, kai ne wanda kake yin hukunci a tsakanin bayinka cikin abunda suka sabawa a cikinsa, ka shiryar da ni cikin abunda suka sava a cikinsa na gaskiya da ikonka, lallai kai ne Mai shiryar da wanda ka so zuwa tafarki madaidaici
عربي Turanci urdu
Jahannama bata gushe ba tana cewa: Shin akawai wani Qari har sai Allah Mai xaukaka ya sanya Qafarsa a ciki, sai ta ce: ya ishe ni ya isheni, kuma ya rawaito wani vangaren zuwa wani
عربي Turanci urdu
Wuta da Aljanna sunyi Jayayya, sai wuta ta ce: an zaveni saboda masu girman kai, da Masu jiji da Kai, kuma Aljanna ta ce: Ni kuma babu mai shiga ta sai raunanan Mutane da waxanda ba komai ba, da wacanda idonsu bai buxe da Duniya ba
عربي Turanci urdu
Allah Maxauakai yana cewa idan bawa na ya so yin savo, kada ku rubuta shi har sai ya aikata, idan kuma ya aikata shi to ku rubuta masa kwatankwacinsa, kuma idan ya barshi saboda ni to ku rubuta masa lada
عربي Turanci urdu
Aljannatai guda biyu kwanikansu na Azurfa, da abunda yake cikinsu, da Kuma Aljannatai guda biyu kwanukansu na Zinariya, da abunda yake cikinsu, kuma abunda yake tsakanin Mutane da abunda yake tsakanin suga Ubangijinsu, babu komai sai wani Mayafi na xaukaka akan fuskarsa a cikin Aljannar Zama
عربي Turanci urdu
Anyi jayayya tsakanin Annabi Adam da Musa, sai Musa ya ce da shi ya kai Adam ka tozarta mu ka futar da mu daga cikin Aljanna, sai Adam ya ce da shi: Ya kai Musa Allah ya zaveka da yin Magana kuma yayi maka rubutu da Hannunsa, shin ka zargeni kan Alamarin da Allah ya qaddara shi kafin ya halicce ni da Shekara Arba'in? Sai Annabi Adam ya rinjayi Annabi Musa, Sai Annabi Adam ya rinjayi Annabi Musa.
عربي Turanci urdu
Cewa shi ya ambaci wani Mutum daga cikin Bani isra'ila, ya tambayi wasu daga cikin Bani Isra'ila cewa ya ranta masa Dinari dubu, sai ya ce: kazo mun da shaidu da zan kafa shaida da su, sai ya ce: Allah ya bisa Shaida, yace: to kazo mun da mai lamini, yace: Allah ya isheni lamini, ya ce: Kayi gaskiya, sai ya bashi kudin zuwa wani lokaci
عربي Turanci urdu
Za'a tashi Mutane Ranar Al-qiyama -ko kuma ya ce Bayi= tsirara basu da Kaciya
عربي Turanci urdu
Lallai 'yan Al-janna suna gano Xakunan waxanda suke samansu kamar yadda kuke ganin Tauraro mai haske da ya wuce a sararin sama daga Gabas ko kuma Yamma don fifikon da ke tsakaninsu
عربي Turanci urdu
Wallahi Kwarin bakar cikin Al-janna yafi Alkairi daga abunda rana ta futo mata ko ta faxar Mata (Wato Duniya)
عربي Turanci urdu
"Lallai 'Yan Al-janna suna ganin Dakunan a cikin Al-Jannah kamar yadda kuke ganin Taurari a Sama"
عربي Turanci urdu
Cewa Annabi SAW ya kasance yana wanka da ragowar ruwan Maimuna -Allah ya yarda da ita
عربي Turanci urdu
Lallai ruwa baya yin Najasa
عربي Turanci urdu
An halatta muku Matattu guda biyu da jini guda biyu, amma Matattun sune Kifi da Fara, kuma Jinin shi ne Zuciya da Hanta
عربي Turanci urdu
Ida Quda ya faxa cikin abun shan xayanku to ya dulmuya shi sannan sai ya cire shi; saboda a cikin xayan fuka fukansa akwai cuta a xayan kuma Maganinta
عربي Turanci urdu
Duk wanda ya sha a cikin Kwanon Zinare ko na Azurfa, to yana kwankwadar wutar Jahannama ne a cikinsa
عربي Turanci urdu
Kaslon Annabi ya SAW ya fashe sai aka sanya masa wata Sarka ta Azurfa
عربي Turanci urdu
"Aan tambay Manzon Allah -tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi-game da giya da ake daukanta a matsayin tsumi? sai ya ce: A'a"
عربي Turanci urdu
Allah ya bawa dukkan Mai Haqqi Haqqinsa, kuma babu wata Wasiyya ga mai Gado, Kuma Xa na Ubansa ne, Kuma Karuwa za'a jefeta ne, Kuma duk wanda ya danganta Kansa zuwa Wanin Mahaifinsa ko Maulansa don yana qyamarsu to la'antar Allah ta tabbata a gare shi, Kuma Allah ba zai karvi wani aiki ko sadaka daga gare shi ba
عربي Turanci urdu
Ana Wanke futsarin Baiwa, kuma a yayyafa Ruwa a Futsarin yaro
عربي Turanci urdu
Tana kankare shi, sannan ta wanke shi da Ruwa, ta kuma yayyafa masa Ruwa, kuma tayi sallah da shi
عربي Turanci urdu
"Ba don kar in matsawa al'umma ta ba da ma umarce su da yin asuwaki yayin kowace salla"
عربي Turanci urdu
Duk wanda yake son yasan Al-walar Manzon Allah SAW to ita ce wannan
عربي Turanci urdu
Na ga Ammar Bn Yasir yayi Al-wala sai ya tsefe gemunsa, sai aka ce da shi: ko ya ce da shi: Ya kake tsefe Gemunka? ya ce: to mai zai hanani? kuma haqiqa naga Manzon Allah SAW yana tsefe Gemunsa
عربي Turanci urdu
Lallai cewa Annabi SAW ya zo da xaya bisa Ukun Mudu sai yake shafawa a Dantsensa
عربي Turanci urdu
Lallai cewa Manzon Allah SAW yayi Al-wala sai ya yi Alwala sai ya kuskure bakinsa, sannan ya face, sannan ya wanke fuskarsa sau Uku,da hannunsa na Dama sau Uku, xayanma sau uku, kuma ya shafi kansa da Ruwa ba na ragowar hannunsa ba, kuma ya wanke Qafarsa har ya tsaftace ta
عربي Turanci urdu
Lallai cewa Annabi SAW yayi Al-wala sai ya shafi tsakiyar kansa, da kuma kan Rawaninsa da Huffinsa
عربي Turanci urdu
Manzon Allah SAW ya kasance idan yayi Al-wala yakan kwaranya ruwa akan Damatsensa
عربي Turanci urdu
Babu Sallah ga duk wanda bashi da Al-wala, kuma babu Al-wala ga duk wanda bai anbaci sunan Allah ba a Al-walar
عربي Turanci urdu
Cewa naga Manzon Allah-Tsira da Amincin Allah su Tabbata a gareshi- yana Karanta ta kuma yana sanya yana shafar saman Huffinsa
عربي Turanci urdu
Manzon Allah SAW ya aika Tawagar Yaqi, sai Sanyi ya same su, yayin da suka isowa Manzon Allah SAW sai ya Umarce su da suyi shafa kan Rawunansu da Huffin su
عربي Turanci urdu
Sahabban Manzon Allah SAW sun Kasance a lokacinsa suna jiran Sallar isha har su fara gyangyaxi sannan suyi Sallah kuma basa sake Alwala
عربي Turanci urdu
Lallai cewa Manzon Allah SAW ya sunbanci Wata daga cikin Matansa, sannan ya futa Sallah kuma bai sake Alwala ba
عربي Turanci urdu
Duk wanda yayi Wankan Gawa to yayi Wanka shi ma, kuma duk wanda ya xauketa to ya sake Alwala
عربي Turanci urdu
Lallai cewa a cikin littafin da Manzon Allah SAW ya rubuta zuwa Amr Bn Hazm lallai cewa kada wanda ya tava Qur'ani sai yana da tsarki
عربي Turanci urdu
Lallai idanuwa Maxaurin Dubura ne, idan xayanku yayi bacci da idanuwansa to Maxauran zasu kwance ne
عربي Turanci urdu
Haqiqa a Hannuna Takubba Tara sun karye a ranar yaqin Mu'ata, babu abunda ya ragu a Hannuna sai Takobin Yamani
عربي Turanci urdu
Zazzabi yana daga cikin Hucin Wutar Jahannama
عربي Turanci urdu
Lallai cewa Manzon Allah SAW yayi Umarni da a Kashe Tsaka kuma ya ce: ta kasance tana busa ga Annabi ibrahim
عربي Turanci urdu
An rawaito daga Anas -Allah ya yarda da shi- ya ce: "Mun Kasance idan Muka sauka Masauki, Bama yin Sallah har sai mun sauke kaya"
عربي Turanci urdu
Babu wata Mace daga cikinku da zata rasa 'Ya'yanta Uku sai sun kasance Mata Katanga daga Wuta
عربي Turanci urdu
Lallai cewa Abdullahi bn Abi Aufa yayi Kabarbaru Hudu a jana'izar 'ya mace, don haka sai ya tashi bayan ta hudu abunda yake tsakanin Kabbarorin biyu yana neman gafararta sai ya yi addu'a, sannan ya ce: Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare sh - ya kasance yana yin hakan
عربي Turanci urdu
Babu wani Mutum daga cikin Musulmai da 'Ya'yansa uku zasu Mutu sannan kuma wuta ta tava shi sai karayar rantsuwa
عربي Turanci urdu
Babu Wani Musulmi da 'Yayansa Uku zasu Rasu waxanda basu Balaga ba sai Allah ya shigar da shi Al-janna saboda falalar rahamarsa gare su
عربي Turanci urdu
Wannan kun yabe shi da Al-kairi, sai Al-janna ta tabbata a gare shi, kuma wannan kun faxi sharri akansa, sai wuta ra tabbata akansa, kune shaidun Allah a bayan Qasa
عربي Turanci urdu
Idan Mutum ya ce Mutane sun halaka, to shi ne ya halaka su
عربي Turanci urdu
Waxanda suke zage zage abunda suka faxa to wanda ya fara daga cikinsu yana kansa har sai wanda aka zaga ya rama
عربي Turanci urdu
Lallai kai in ka bibiyi Al-aurar Musulmai zaka vata su, ko ka kusa ka vata su
عربي Turanci urdu
Lallai cewa Manzo da wani Mutum sai aka ce da shi: Wannan wane ne gemunsa yana xigar giya, sai ya ce: Mu an hana mu bi kwakwaffi, kuma sai dai in wani abu ya bayyana a gare mu sai muyi riqo da shi
عربي Turanci urdu
Bai halatta ga Musulmi ba ya qauracewa Xan Uwansa Musulmi sama da kwana Uku, duk wanda ya qaurace sama da kwana uku kuma ya Mutu to zai shiga Wuta
عربي Turanci urdu
Duk wanda ya lalata Matar Wani ko baiwarsa to baya tare da mu
عربي Turanci urdu
Duk wanda ya qauracewa Xan uwansa Shekara xaya to kamar ya zubar da Jininsa ne
عربي Turanci urdu
Ka sani kai Abu Mas'ud cewa lallai Allah shi ne mafi iko akan ka akan wannan Yaron, sai na ce: ba zan qara dukan Bawa ba har abadan
عربي Turanci urdu
Lallai ni na umarceku da ku qona wane da wane, kuma lallai wuta ba wanda yake Azaba da ita sai Allah, saboda haka idan kuka same su to ku kashe su
عربي Turanci urdu
Cewa Manzon Allah-Tsira da Amincin Allah su Tabbata a gareshi- ya hanatsaure hantsar Dabbobi
عربي Turanci urdu
Manzon Allah SAW ya ga wani jaki an masa zanen wuta a fuskarsa, sai ya Musanta hakan
عربي Turanci urdu
Manzon Allah SAW ya hana duka a fuska, da shaushawa a Fuska
عربي Turanci urdu
Kun ganni na bakwai a cikin Bakwai Bakwai. Ba mu da wani bawa sai wanda ya mari karaminmu, don haka Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya umurce mu da 'yantar da ita
عربي Turanci urdu
Duk wanda ya daki Bawansa tsawon Haddi kuma baiyi laifin haddin ba, ko ya mare shi to kaffararsa ita ce ya 'yanta shi
عربي Turanci urdu
An rubutawa Xan Adam rabonsa a Zina kuma dole sai ya same shi babu Makawa: Idanu suna Zina zianarsu Kallo, Kunnuwa suna Zina Zinar su Sauraro, Harshe yana Zina Zinarsa Magana, Hannu Zinarsa Tavawa, Qafa kuma Zinarta tafiya, Zuciya Kuma tana so da Buri, kuma Farji yana gasgata hakan ko ya qaryata shi
عربي Turanci urdu
Shin kun ga wani mutum da yake yin aiki mai kyau, har mutane suka yaba masa akan hakan? Ya ce: Wannan bishara ce ta mumini
عربي Turanci urdu
Idan igiyar Takalmin xayanku ta tsinke kada ya yi tafiya cikin xayan har sai ya gyara shi
عربي Turanci urdu
Lallai Yahudawa da Kiristoci basa rina gashinsu to ku sava Musu
عربي Turanci urdu
Kada ku tsige Furfura, saboda cewa shi Haske ne ga Musulmi a Ranar Al-qiyama
عربي Turanci urdu
Babu wani mamaci da zai mutu, don haka ya tashi ya yi musu makoki ya ce: Suna girmama shi, da maigidansa, ko makamancin haka, sai dai an sanya mala'ika don ya yi masa ba'a: Shin yaya kuka kasance kenan?
عربي Turanci urdu
Abdullahi bin Rawaha - Allah ya yarda da shi - ya wuce, sai ‘yar’uwarsa ta sa shi kuka, tana cewa: Kuma suka aikata shi, da sauransu, da sauransu: Kuna dogaro da shi. Sannan ya ce, lokacin da ya tashi: Ban ce komai ba amma an gaya mani, ku?!
عربي Turanci urdu
Cewa Annabi tsira da Amincin Allah su tabbata agareshi ya kasance baya Mummunan zato
عربي Turanci urdu
Lokacin da Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya dauke mu zuwa ga falala, sai ya dauke mu kada mu saba masa a ciki: cewa ba mu fiskar fuska, ba kiran makoki, ba mu raba aljihu, kuma ba mu shimfida gashi.
عربي Turanci urdu
Kada ku bar wuta kunne a gidajenku lokacin da kuke bacci
عربي Turanci urdu
Ya Ku Mutane, duk wanda yasan Wani abu daga cikin kuto ya faxe shi kuma duk wanda bai sani ba to ya ce: Allah ne mafi sani, saboda yana daga cikin Ilimi ya ce a abunda bai sani ba Allah shi ne mafi sani
عربي Turanci urdu
Cewa Manzon Allah-Tsira da Amincin Allah su Tabbata a gareshi- ya hanaMutum ya sanaya Takalmi yana tsaye
عربي Turanci urdu
Qararrawa ita ce garayar Shaixan ce
عربي Turanci urdu
Wadanda suke yin wadannan hotunan za'a musu azaba aranar Alqiyamah za'a ce masu: Ku rayu abinda kuka halitta
عربي Turanci urdu
Wani mutum ya yi kuka a cikin masallaci ya ce: Wanene ya nemi jan rakumi? Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: Ba ku samu ba; Maimakon haka, an gina masallatai lokacin da aka gina su
عربي Turanci urdu
Ya ku mutane, kuna cin bishiyu, wanda kawai na hango na sharri ne guda biyu: albasa da tafarnuwa.
عربي Turanci urdu
Cewa Annabi mai tsira da amincin Allah ya hana habiba a ranar Juma’a yayin da liman zai yi huduba
عربي Turanci urdu
Kun yi rantsuwa mai yawa a cikin siyarwa, saboda ciyarwa, to, sai ta fita
عربي Turanci urdu
Kada ku zagi zakara, domin yana farka don sallah
عربي Turanci urdu
Kada ku haifar da zazzabi, domin yana kankare zunuban 'ya'yan Adam kamar yadda baƙin ƙarfe yake
عربي Turanci urdu
Ga ɗayanku ya koma ga rantsuwarsa a cikin danginsa, ya yi zunubi tare da Allah - Maɗaukaki - ya ba da kaffarar da Allah ya ɗora masa.
عربي Turanci urdu
Wanda ya rantse ya ce: Ni barrantacce ne daga Musulunci, kuma idan maƙaryaci ne, to ya kasance kamar yadda ya faɗa, kuma idan ya kasance mai gaskiya, to ba zai dawo Musulunci ba cikin kwanciyar hankali
عربي Turanci urdu
Tsarki ya tabbata ga Allah, wannan daga Shaidan ne don zama a filin ajiye motoci, kuma idan ta ga fitowar ruwan toka a saman ruwan, to sai ta yi ghusl daya na la’asar da la’asar, da kuma wankan daya na Magrib da na dare, daya kuma na nafilar, da na wankan janaba, da kuma yin alwala a tsakani.
عربي Turanci urdu
Sunnah tayi daidai, kuma sallar ku ta wadatar daku
عربي Turanci urdu
Matsayi mai kyau da kuma alwalar musulmai koda na shekaru goma ne.idan ka sami ruwa sai ya taba fatar ka, hakan yafi kyau
عربي Turanci urdu
Mun fifita a kan mutane da uku: Ka sanya layukanmu kamar na mala'iku, kuma ka sanya duniya ta zama masallaci gare mu, kuma ka sanya mana kasarta tsarkakakke, idan ba mu sami ruwa ba.
عربي Turanci urdu
Ni da Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - mun kasance muna wanka daga wani jirgi, wanda hannayenmu suka banbanta da najasa.
عربي Turanci urdu
Maimakon haka, ya ishe ka jujjuya kan ka sau uku, sai ka zuba ruwa a kanka ka tsarkaka
عربي Turanci urdu
Lokacin da Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya kasance yana yin ghusl daga najasa, sai ya fara wanke hannayen sa, sa'annan ya wofintar da hannun dama a gefen hagunsa ya wanke al'aurarsa, sannan ya yi alwala don sallah.
عربي Turanci urdu
Idan dayanku ya zo ga danginsa sannan yana son komawa, to ya yi alwala a tsakaninsu
عربي Turanci urdu
Duk wanda yayi alwala ranar juma'a zai samu lafiya, kuma duk wanda yayi alwala shine mafi alkhairi
عربي Turanci urdu
Ya Manzon Allah, na ga wani mutum yana sauri a madadin matarsa amma bai rantse ba, me ya kamata ya yi? Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: Ruwa daga ruwa yake
عربي Turanci urdu
Sun zana daga fitsari; Babban azabar kabari daga gareshi
عربي Turanci urdu
Ku ji tsoron tsinuwa, sai suka ce: Mece ce la'ana ya Manzon Allah? Ya ce: Wanda ya bar bin tafarkin mutane, ko a inuwar su
عربي Turanci urdu
Ganin cewa kare na zaune a cikin kududdufi, kuma kusan kishirwa ta kashe shi, lokacin da wata karuwa ta ganta a matsayin karuwa ga Banu Isra'ila, don haka ta firgita da shi.
عربي Turanci urdu
Lallai cewa Manzon Allah SAW yayi Umarni da Suxe Yatsu da kuma kwano kuma ya ce: Lallai cewa ku baku san a wanne Albarkar take ciki ba
عربي Turanci urdu
Lallai zamani yana kewayawa kamar Ranar da Allah ya halicci Sammai da qasa Shekara wata goma sha biyu, cikin su akawai Watanni Huxu Masu Alfarma Uku a jere: Zul-qa'ada da Zul-hijja, da Muharram da Rajabu Mudhar
عربي Turanci urdu
Lallai kafiri idan ya aikata Kyakkyawan aiki, sai a ciyar da shi Abinci a Duniya, Kuma Mumini Saboda Allah yana masa tanadin Kyawawan lada a Lahira, kuma ya bibiye shi da arziki a cikin Duniya kan biyayyarsa
عربي Turanci urdu
Idan kayi Azumi Uku a kowane Wata kayi Azumin Sha Uku da Sha Huxu da Sha biyar
عربي Turanci urdu
Idan aka kirawo Sallah sai Shaixan ya juya aguje yana Tusa don kar yaji kiran Sallar
عربي Turanci urdu
Baka ga Wasu Ayoyi da aka saukar da su ba a wannan Daren ba'a tava ganinsu ba? Falaqi da Nasi
عربي Turanci urdu
Lallai cewa Allah yana daga Darajar wasu Mutane da wannan littafin kuma ya sauke Darajar wasu
عربي Turanci urdu
Cewa Manzon Allah-Tsira da Amincin Allah su Tabbata a gareshi- yayi Azumi Ranar Ashura
عربي Turanci urdu
Manzon Allah SAW ya sanya kwana Uku da daraensu ga mafiyi, da kuma Kwana xaya da Darensa ga mazaunin gida
عربي Turanci urdu
Dukkan abunda nabawa bawana halal ne, Kuma lallai ni na halicci bayi na kan turba baki xayan, kuma lallai su Shaixanu sun zo musu suka kautar da su daga Addinin su
عربي Turanci urdu
Ya Ubangiji ka taimake ni kada ka bada Nasara akaina, ka taimakeni kuma kada ka bada taimako akaina, kayi mun shiri kuma kada kayi mun Makirci a kaina, Kuma ka shiryar da ni kuma ka sauqaqe mun shiriya, kuma ka taimakeni kan wanda ya zalunce ni
عربي Turanci urdu
Shin kuna cutar ganin rana da tsakar rana, ba cikin gajimare ba? Suka ce: A'a. Ya ce: Shin kuna shan wahala wurin ganin wata a daren cikakken wata, ba cikin gajimare ba?
عربي Turanci urdu
Imani bayamane ne kuma Hikima ma bayamaniya ce
عربي Turanci urdu
Lallai Allah madaukakin sarki ya halicci halittun sa a cikin duhu, kuma ya jefa su daga hasken sa, saboda haka duk wanda ya same shi daga wannan hasken to ya shiryu, wanda kuma ya aikata shi ya ɓace, sai nace: Alƙalami ya bushe, mai sanin Allah
عربي Turanci urdu
Allah yana Sunaye Chasa'in da Tara Xari babu xaya babu wanda zai Haddace su face ya shiga Al-janna, kuma shi xaya ne kuma yana son kaxaitawa
عربي Turanci urdu
Wasu Mutane Uku sun futo suna tafiya sai Ruwan sama ya sauko, sai suka shiga cikin Kogo. sai Dutse ya rufe su
عربي Turanci urdu
Naga Jibril akan Magaryar Tuqewa, kuma ya na da Fukafukai guda Xari shida
عربي Turanci urdu
Naga Jibril akan Magaryar Tuqewa, kuma ya na da Fukafukai guda Xaei shida
عربي Turanci urdu
Jibrilu ya sauka, don haka na yi imani, don haka na yi salla tare da shi, sannan na yi salla tare da shi, sannan na yi salla tare da shi, sannan na yi salla tare da shi, sannan na yi salla tare da shi
عربي Turanci urdu
A daren da aka kama ni, na wuce ta Jibrilu a cikin mafi yawan jama'a, kamar tsayayyen tsauni daga tsoron Allah -mabuwayi da daukaka
عربي Turanci urdu
Manzon Allah -tsira da amincin Allah- ya kasance yanayin bacci alahalin yana da Janaba ba tare da ya tava Ruwa ba
عربي Turanci urdu
Shin bana jin kunyar mutumin da yake jin kunyar mala'iku
عربي Turanci urdu
Lokacin da Adam ya mutu, sai Mala'iku sukayi masa wanka da ruwa azaman kirtani, suka bashi sabo kuma suka ce: Wannan sunnar Adam ce a cikin dansa
عربي Turanci urdu
Idan ranar Juma'a mala'iku suka tsaya a kofar masallacin, sun rubuta na farko, sannan na farko
عربي Turanci urdu
Allah yana da mala'iku wadanda suke yawo a duniya, wadanda suka kawo min salama daga al'ummata
عربي Turanci urdu
Annabi mai tsira da amincin Allah ya ce a ranar Badar: Wannan shi ne Jibrilu, yana ɗaukar kan dokinsa, a kansa kayan yaƙin
عربي Turanci urdu
Lokacin da Annabi –SAW- ya dawo daga ramin, ya ajiye makami ya yi wanka, sai Jibrilu, amincin Allah ya tabbata a gare shi, ya zo wurinsa ya ce: “Shin ka ajiye makamin? Na rantse da Allah, abin da muka sanya a gaba, ku fita zuwa wurin su. ''
عربي Turanci urdu
Kamar ina kallon ƙurar da ke haske a cikin rariyar garin Bani Ghanam, jerin gwanon Jibrilu - SAW- lokacin da Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya taka zuwa Bani Qurayza
عربي Turanci urdu
Wannan ne wanda Al'arshi ya girgiza saboda shi, kuma aka buxe masa kofofin Sama, kuma Mala'iku Dubu Saba'in suka raka shi, haqiqa an mastse Matsewa, sannan aka sake shi
عربي Turanci urdu
A iyakokin Madina Mala'iku Annoba da Dujal basa shigar ta
عربي Turanci urdu
Mun kasance tare da -Manzon Allah tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi- a.
عربي Turanci urdu
Idan mai ganin rana ya tashi, to sai ka kira sallah har sai ka fito, idan kuma rana ta tafi, to ka yi addu'a har sai ta fadi, kuma kada ka jira sallarka lokacin da rana ta fito ko faduwarta, domin ta tashi tsakanin kahonnin Shaidan ko Shaidan
عربي Turanci urdu
Halakar al'ummata ta hanyar soka da annoba
عربي Turanci urdu
Shaidan yana sanya kursiyin sa akan ruwa, sannan ya tura kamfanonin sa, kuma babbar jarabawa ta kusantar dasu kusa dasu.
عربي Turanci urdu
Waɗannan ciyawar suna mutuwa, kuma idan ɗayanku ya zo gidan wanka, to ya ce: Ina neman tsari ga Allah daga sharri da sharri
عربي Turanci urdu
Abu Jumah Al-Ansari ya zo mana, sai ya ce: Mun kasance tare da Manzon Allah - Salati da amincin Allah su tabbata a gare shi - kuma Moaz bin Jabal yana tare da mu goma, sai muka ce: Ya Rasulallahi, shin akwai wanda ya fi mu lada mai girma?
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Duk wanda ya ce: Ina neman gafarar Allah, wanda babu wani abin bautawa face Shi wanda yake rayayye kuma mai rai kuma ya tuba zuwa gare Shi, an gafarta masa zunubansa, koda kuwa ya tsere daga cikin rarrafe
عربي Turanci urdu
Lokacin yin sallar Zuhur idan rana ta wuce inuwar mutum in dai bai halarci Asuba ba, lokacin Asuba sai dai idan rana ta juye rawaya, lokacin sallar Magrib sai dai idan magariba ta yi sanyi, lokacin sallar magariba zuwa tsakar dare, da kuma lokacin sallar asuba daga fitowar alfijir sai dai idan rana ta fito.
عربي Turanci urdu
Sun zama masu kara zube; Ya fi girma ga ladanku, ko kuwa mafi girma ga ladanku
عربي Turanci urdu
Wanda ya riski raka'a daya ta safiya kafin rana ta fito to ya riga ya waye, kuma duk wanda ya riski raka'ar la'asar kafin rana ta fadi, to ya san zamani
عربي Turanci urdu
Kada ku hana wani Xawafi a wannan Xakin, kuma yayi Sallah a kowane lokaci ya so a Dare ne ko Rana
عربي Turanci urdu
Ga alfijir na fitowar alfijir biyu: Amma alfijir wanda yake kamar zunubin Sarhan, salla ba ta halatta a cikin ta kuma ba a hana abinci.
عربي Turanci urdu
Haƙiƙa hangen nesa ne, insha Allah, don haka ka tsaya tare da Bilal ka jefa masa abinda ka gani, don haka bari ya sanar dashi, domin ya yi wata murya daga gare ka
عربي Turanci urdu
Na ga Bilala yana fita zuwa sama na kiran salla, da ya isa sai ya kasance a raye yana sallah, yana raye ga manomin, sai ya karkata wuyansa hagu da dama, kuma bai juya ba
عربي Turanci urdu
Na shaida tare da Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - addu’ar ranar Idi, don haka ya fara yin addu’a kafin huduba, ba tare da layya ko iqaamah ba, sannan ya tashi tare da Bilal yana mai dogaro da shi, sannan ya yi umarni da tsoron Allah, ya kwadaitar da biyayyar sa, ya yi wa mutane nasiha da tunatar da su.
عربي Turanci urdu
Kuna tafiya da yammacinku, hadisin Jabir game da bayanin aikin hajjin ban kwana da darenku, kuma za ku zo neman ruwa, insha Allah gobe
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Kai ne limaminsu, ka yi koyi da mafi raunin su, ka dauki malamin da ba ya karbar lada a kan kiran sallarsa
عربي Turanci urdu
Muezzin Manzon Allah - Salati da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya kasance yana jira ba ya tsayawa, koda kuwa ya ga Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya bar salla a lokacin da ya gan shi
عربي Turanci urdu
Muezzin yana da kiran sallah, kuma liman yana da damar zama
عربي Turanci urdu
Allah baya karvar Sallar Wacce ta isa Haila sai da Hijabi
عربي Turanci urdu
Munkasance tare da Manzon Allah SAW a wata tafiya a cikin dare mai duhu, bamu san ina ne Al-qibla ba, saboda haka sai kowane Mutum yayi Sallah zuwa gabansa, yayin da Muka wayi gari sai mu ka faxi hakan ga Manzon Allah SAW sai aka saukar da "To ko ina kuka fuskanta to nanne Fuskar Allah ta ke"
عربي Turanci urdu
Tsakanin Mafitar Rana da Mafaxarta akwai Al-qibla
عربي Turanci urdu
Manzon Allah SAW ya kasance yana Sallah akan abun Hawansa, ko ina tayi da shi idan kuma ya so yin Farillah ya sauka sai ya fuskanci Al-qibla
عربي Turanci urdu
Lallai Manzon Allah SAW ya kasance idan yayi tafiya sai ya so yin nafila sai ya kalli Al-qibla da Taguwarsa, sai yai Kabbara, sannan yayi sallah duk inda abunda abun hawansa yayi da shi
عربي Turanci urdu
Baki xayan Qasa Masallaci ce sai dai Maqabarta da kuma Banxaki
عربي Turanci urdu
Idan ya taka Najasa da Takalmansa, to tsakakesu shi ne Qasa
عربي Turanci urdu
Tasbihi na Maza ne, kuma Mata suyi Tafi
عربي Turanci urdu
Naga Manzon Allah SAW yana Sallah a cikin qirjinsa da wani Ruri Kamar Rurin Dutsen Niqa saboda Kuka SAW
عربي Turanci urdu
Naga Manzon Allah SAW yana yiwa Mutane limanci kuma umama Bint Abi Al-as ita ce Xiyar Zainab Xiyar Manzon Allah SAW tana kan kafaxarsa, idan yayi Ruku'u sai ya Ajiye ta, kuma idan ya Xago daga Sujada sai ya Mayar da ita
عربي Turanci urdu
Ku Kashe Baqaqe biyu ko a cikin Sallah ne: Macijiya da kuma Kunama
عربي Turanci urdu
Manzon Allah yayi rangwame ga Matafiyi kwana Uku da dararensu, Mazaunin gida kuma Kwana xaya da dare
عربي Turanci urdu
Lallai cewa Bilal yayi kiran Sallah kafin Al-fijir, sai Manzon Allah SAW ya Umarce shi da ya Maimaita yayi kira da cewa: Ku saurara Bawan yayi Bacci ne, Ku saurara Bawan yayi Bacci ne,
عربي Turanci urdu
Ya kai Jibril na aiko ka zuwa Al-umma Ba'uwa cikinsu akwai Tsohuwa, da Tsoho, da kuma Yaro da baiwa, kuma Mutumin da bai tava karanta wani littafi ba
عربي Turanci Uighur
Lallai cewa Manzon Allah SAW ya zauna a Makkah Shekara goma Al-qur'ani ya na Sauka a gare shi, a Madina kuma Shekara goma
عربي Turanci urdu
An tambayi Ibn Abbas da Muhammad Bn Al-hanafiyya: shin Annabi SAW ya bar wani abu? sai suka ce: babu abunda ya bari banda abunda yake tsakanin Bangwaye biyu
عربي Turanci urdu
Wani lokaci yakan zo mun kwatankwacin Qararrawa, kuma yafi tsanani a gare ni, sai ya rabu da ni kuma na riqe abunda ya ce mun, kuma wani lokacin yana yi mun kamanceceniya Mala'ikan da Wani Mutum sai yayi mun Magana sai na riqe abunda ya ce
عربي Turanci urdu
Annabin Allah SAW ya kasance idan an saukar Masa da Wahayi yakan shiga qunci fuskarsa ta turvune
عربي Turanci urdu
Lalai cewa yana sauka ga Manzon SAW a safiya mai tsananin Sanyi, sannan goshinsa ya riqa tsatsafar da gumi
عربي Turanci urdu
Ku kawata Muryarku da Qur'ani
عربي Turanci urdu
Kada ku rubuta komai daga gare ni, kuma duk wanda ya rubuta wani abu daga gare ni ba Qur'ani ba to ya goge shi, kuma ku zantar daga gare ni kada ku samu damuwa, kuma duk wanda yayi mun qarya yana sane to ya tanadi mazauninsa a Wuta
عربي Turanci urdu
Tir da xayansu da yake cewa Na manta Aya kaza da kaza, aa an mantar da shi ku riqa tuna Qur'ani, saboda shi ne mafi saurin mantawa daga zukatan Maza sama da Raquma
عربي Turanci urdu
Ku karanta Al-qur'ani abunda zukatanku suka fahimta, to idan kuma kuka sava to ku tashi ku barshi
عربي Turanci urdu
Da wannan aka Umarce ku? cewa ku riqa jifan littafin Allah da Shashinsa? kuma Al-ummai sun vata kafinku a irin wannan, lallai ku ba komai bane a cikin irin wannan, ku dubi abunda aka Umarceku da shi, kuma ku yi aiki da shi, wanda kuma aka haneku to ku hanu
عربي Turanci urdu
Kada kuyi jayayya a cikin Qur'ani saboda Jayayya a cikinsa Kafirci ne
عربي Turanci urdu
Abin da nake ji muku tsoro shi ne mutumin da yake karatun Alkur’ani, ko da kuwa ana ganin farin cikinsa a kansa, kuma ya munana wa Musulunci.
عربي Turanci urdu
Abubuwa biyu nafi tsoro ga Al-umma ta Al-qur'ani da kuma Nono, Amma tsorona da nono saboda zasu riqa bin kauyuka kuma suna bin son ransu kuma suna barin Sallah, kuma Al-Qur'ani shi ne Munafukai su koyeshi sai su riqa jayayya da muminai da shi
عربي Turanci urdu
Lallai mafi yawan Munafukan Al-ummata sune Makarantanta
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Lallai cewa wani mutum ya ce: Ya Manzon Allah, Shin Annabi Adam Annabi? ya ce: Ey, ya ce tsawon lokaci nawa ne tsakaninsa da Annabi Nuhu? ya ce: "Qarni Ashirin" ya ce: lokaci nawa ne tsakanin annabi Nuhu da Ibrahim? ya ce: "Qarni Ashirin" ya ce: ya manzon Allah , Nawa ne yawan Manzanni? ya ce: "Xari uku ne da sha biyar"
عربي Turanci urdu
Lallai Allah ya Zavi Kinanata daga cikin 'ya'yan Isma'il, kuma ya zavi Quraishawa daga cikin Kinanata, kuma ya zavi bani Hashim daga cikin Quraishawa, kuma ya zavoni daga cikin Bani hashim, saboda haka mi me Shugaban "yan Adam kuma babu Al-fahari, kuma ni ne farkon wanda Qasa zata keto masa, kuma farkon Mai ceto kuma farkon wanda za'a ceta
عربي Turanci urdu
Ina da Sunaye guda Biyar: Ni ne Muhammadu da Ahmad, Kuma ni ne Al-mahi wanda da ni Allah yake shafe kafirci, kuma ni ne Alhashir wanda Allah zai tashi Mutane a bayana, kuma ni Al-aqib
عربي Turanci urdu
Manzon Allah SAW ya gaya mana wasu sunayaensa wasu daga ciki mun riqe, sai ya ce: "Ni Muhammad da Ahmad da Al-muqaffa, da Al-hashir, da Annabin rahama"
عربي Turanci urdu
Lallai cewa Manzon Allah SAW Mala'ika Jibril ya zo masa kuma shi a halin yana wasa da Yara, sai ya kama shi ya sumar da shi, kuma ya tsaga Qirjinsa, ya futo da Zuciyarsa, sai ya futar da wata tsoka daga cikinta, sai ya ce: wannan shi ne rabon Shaixan daga cikinka"
عربي Turanci urdu
Mun kasance Muna Sallah Kuma Dabbobi suna wucewa ta gabanmu sai muka gayawa Manzon Allah SAW hakan sai ya ce: Kwatankwacin tsinin Mashi yakasance a gabanku, sannan babu damuwa da wanda ya wuce a gabansa
عربي Turanci urdu
Idan xayanku zai yi sallah to ya stuce sallarsa, ko da da Kibiya ne
عربي Turanci urdu
Idan dayan ku ya tashi zai yi sallah, to ya sanya Sutura idan akwai a gabansa gwargwadon Karshen Siddin Doki yaya, kuma idan babu a gabansa Karshen Sirdin Doki, Saboda Jaki da Mace da Bakin Kare za su iya katse Sallarsa.
عربي Turanci urdu
Idan Xayanku yayi Sallah zuwa wani Abu da zai suturce shi daga Mutane, sai wani ya so ya tsallaka Masa ta gabansa to ya ture shi, idan yaqi turuwa da yayi faxa da shi, saboda shi Shaixan ne
عربي Turanci urdu
Annabi -tsira da amincin Allah- ya hana Mutum yayi Sallah yanariqe da Qugunsa
عربي Turanci urdu
A’isha ta kasance tana kyamar sanya hannunsa a gefensa, sai ta ce: Yahudawa suna aikatawa
عربي Turanci urdu
Idan aka kawo abincin dare, to kufara da shi kafin ku idar da faduwar rana, kuma kada ku yi sauri daga abincin dare
عربي Turanci urdu
Idan ɗayanku ya tsaya ga salla; Rahama tana fuskantar sa, saboda haka kar a goge tsakuwa
عربي Turanci urdu
Na tambayi Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - game da juyawa a cikin salla? Ya ce: Batarwa ne Shaidan yake sata daga Addu'ar Bawa
عربي Turanci urdu
Idan dayanku ya tsaya a cikin sallarsa, to yana rokon Ubangijinsa ne, ko kuma idan Ubangijinsa yana tsakaninsa da alqibla, don haka kada ku tofa wa ɗayanku rigarsa da sumba, amma a hagu ko ƙasan ƙafafunsa.
عربي Turanci urdu
Ki xaukemun wannan labulen naka, saboda hotunan sa suke har yanzu a cikinSallah ta
عربي Turanci urdu
Ku daukei wannan rigar zuwa Abu Jahim, ka kawo ni Abjbaniya na Abu Jahim. Ya shagaltar da ni daga Sallah ta.
عربي Turanci urdu
Kuna yin hamma yayin sallah daga Shaidan, don haka idan wani daga cikinku yayi hamma, to, ya bar shi gwargwadon iyawarsa
عربي Turanci urdu
Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya wuce ginin masallatai a cikin gidaje, kuma a tsaftace sh
عربي Turanci urdu