عن عبد الله بن عباس -رضي الله عنهما- أن النبي -صلى الله عليه وسلم- كان يغتسل بفضل ميمونة -رضي الله عنها-.
[صحيح] - [رواه مسلم]
المزيــد ...
Daga Abdullahi Bn Abbas -Allah ya yarda da su- Cewa Annabi SAW ya kasance yana wanka da ragowar ruwan Maimuna -Allah ya yarda da ita
[Ingantacce ne] - [Muslim ne ya rawaito shi]
Manzon Allah SAW ya Kasance yana wanka da ragowar ruwan Wankan Matarsa Maimuna -Allah ya yarda da ita.