+ -

عن عبد الله بن عمر رضي الله عنهما قال: سُئِلَ رسول الله صلى الله عليه وسلم عن الماء وما يَنُوبُهُ من الدواب والسِّبَاعِ، فقال صلى الله عليه وسلم : «إذا كان الماء قُلَّتين لم يحمل الخَبَثَ».
[صحيح] - [رواه أبو داود وابن ماجه والترمذي والنسائي والدارمي وأحمد]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

Ankarvo daga Abdullahi Bn Umar -Allah ya yarda da su- ya ce: An tambayi Manzon Allah SAW game da Ruwa da abunda yake faxawa cikinsa na Dabbobi da Zakuna, sai Manzon Allah SAW ya ce: "Idan Ruwa yakai Tulu biyu to ba zai xauki Najasa ba"
Ingantacce ne - Ibnu Majah ne ya Rawaito shi

Bayani

Fassara: Turanci urdu Sifaniyanci Indonisiyanci Fassarar Bangaliyanci Fassara Yaren Faransanci Turkiyanci Rashanci Bosniyanci Sinhalese Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Fassara da Yaren Chanise Farisanci Vietnam Tagalog Kurdawa Portuguese
Manufofin Fassarorin