عن أبي هريرة، قال: قال رسول الله صلى الله عليه وسلم : «لا صلاةَ لِمن لا وُضوءَ له، ولا وُضوءَ لِمن لم يَذْكر اسم الله تعالى عليه».
[صحيح] - [رواه أبو داود وابن ماجه وأحمد]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

Daga Abu Huraira. ya ce: Manzon Allah SAW: "Babu Sallah ga duk wanda bashi da Al-wala, kuma babu Al-wala ga duk wanda bai anbaci sunan Allah ba a Al-walar"
Ingantacce ne - Ibnu Majah ne ya Rawaito shi

Bayani

Abu Hurairah, Allah ya kara yarda a gare shi, yana fada a cikin wannan hadisi a kan manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - cewa ya yi hukunci cewa sallar wanda bai yi alwala ba, ba ta da inganci, kawai kamar yadda ya shar'anta cewa alwala ga mutumin da bai ambaci sunan Allah a kansa ba bai ce: da sunan Allah ba Kafin alwala, hadisi ya shardanta wajabcin sanya suna yayin alwala, kuma duk wanda ya bari da gangan, to alwalar sa ta baci, kuma duk wanda yayi alwala ba tare da sunanta ba ta hanyar mantuwa ko jahiltar hukuncin musulunci, to alwalar sa tana nan.

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Vietnam Sinhalese Kurdawa Portuguese
Manufofin Fassarorin