kase kashen kana nan rassa

lis din Hadisai

1. "Umra cikin Ramadan tayi daidai da Haji" -ko Hajji tare da ni
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
2. Manzon Allah SAW ya Kasance yana E'itikafi a cikin goman kowane Azumin Ramadan, to yayin da shekarar da aka karbi ransa ta zo yayi E'itikafi kwana Ashirin
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
3. Sai dai Mafificin Jahadi shi ne Hajji kubutacce
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
4. An tambayi Manzon Allah game da mutumin da ke yaki don jarumta, ko dan kabilanci, ko dan riya
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
5. Kar ku sanya Alhariri siririnsa ko mai kaurinsa, kar kuma ku sha a cikin korai na zinare ko azurfa,haka nan kar ku ci a cikin kwanukansu, don kuwa wanda ba muslmi ba ne ke amafani da su a nan duniya ku kuma zaku yi amfani da su a lahira.
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
6. Muawiyah, Allah ya yarda da shi, ya fita zoben a cikin masallaci, ya ce: Me zan zauna da ku? Suka ce: Mun zauna muna ambaton Allah
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
7. ku daidaita sahunku, don daidaita shahu na daga cikar sallah - 1 ملاحظة
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
8. Kada wani Mumini ya ki wata Mumina in ya ki daga gareta wata dabi’ar zai so daga gare ta wata Dabi’ar ‘’
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
9. Na kasance tare da Annabi -tsira da aminci su tabbata gare shi- sai yayi fitsari, yayi alwala, yayi shafa akan huffi
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
10. Idan kuka je yin bayan gida, to kada ku kuskura ku Fuskanci Al'kibla da Bayan gida ko Bawali , kuma kada ku juya mata baya, sai dai ku fuskanci Gabas ko kuma Yamma
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
11. "Kada dayanku ya kuskura ya taba Azzakarinsa da Damansa, a halin yana Futsari kuma kada yayi tsarki, ko kuma yayi Nunfashi a Kwarya"
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
12. Annabi tsira da amincin Allah -ya kasance yana daga hannayensa daura da kafadunsa in zai fara sallah, haka nan in zai yi ruku'u, da kuma yayin da yake dagowa daga ruku'u.
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
13. Ya Manzon Allah, fansar baba na da Baba ta, bani labarin shiru da kake yi tsakanin kabbarar harama da karatun fatiha: me kake cewa? sai yace: cewa nake: ya Ubangiji na ka nesanta tsakanina da kurakurai na kamar yadda ka nesanta tsakanin mahuda rana da mafadarta. Ya Ubangiji na ka tsaftace ni daga zunubaina kanmar yadda kake tsaftace farar tufa daga datti. Ya Ubangiji na ka wanke ni daga zunubai na da ruwan kankara da kuma mai tsananin sanyi
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
14. Shin ban gaya muku hadisi ba game da maƙiyin Kristi, abin da ya faru da annabin mutanensa! Makaho ne, kuma ya zo da misalin Sama da Jahannama, wanda ya ce Aljanna Jahannama ce
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
15. Ku daidaita a cikin sujjada, kar ku shimfida zira'oinku irin yadda kare ke shimfida nasa.
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
16. Maimakon haka, yana kama da kyakkyawan zama da mummunan zama, kamar mai ɗaukar miski, kuma mai busa ƙaho - 1 ملاحظة
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
17. Ku yi gaggawa a kan ayyuka kamar yanke dare mai duhu, domin mutum ya zama mai imani kuma ya kafirta, ya zama mai imani kuma ya zama kafiri," yana sayar da addininsa - 1 ملاحظة
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
18. ’’Lamarin mumini da ban mamaki yake, dukkannin al’amurransa alheri ne ,idan abin farinciki ne ya same shi sai ya godewa Allah sai ya zamar masa Alheri ,idan kuma na sharri ne ya same shi sai ya yi hakuri, shi ma sai ya zamar masa Alheri, sai dai hakan baya kasancewa ga kowa sai ga Mumini’’. - 1 ملاحظة
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
19. Na kaiwa Annabi -tsira da amincin Allah- ruwan wankan janaba,sai ya karkata shi da hannun damansa ya zuba ruwa a hannun hagunsa sau biyu -ko sau uku- sannan ya wanke gabansa,sannan ya buga hannunsa a kasa.
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
20. Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya kasance yana atishawa, yana sanya hannunsa ko tufafinsa, kuma yana runtse - ko matse - muryar, mai labarin ya yi shakku.
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
21. Wallahi Sai kunbi wadanda suka gabace ku, sau da kafa , koda kuwa zasu shiga Ramin Damo sai kun bisu Sai suka ce: Ya Manzon Allah, Yahudawa Da Kiristoci? Ya ce: to su wa?
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
22. Daga kanka ka fada za'a ji, ka roka a baka, ka nemi ceto za'a baka ceton
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
23. Babu adwa(harbin cututtuka ta kashin kansu) babu shu’umci babu camfi da mujiya, ba camfa watan safar
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
24. Lallai gobe kuwa zan bada Tuta ga wani Mutumi da yake son Allah da Manzonsa, Allah da Manzonsa suke sonsa, kuma Allah bada Nasara a Hannunsa - 1 ملاحظة
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
25. Idan mutane suka ga azzalumi kuma ba su dauki hannayensa ba, Allah yana gab da rufe musu idanun sa da azabar sa
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
26. Shin ba zan shiryar da ku ga abin da Allah ke kankare zunubai ba, kuma Ya daukaka darajoji?" Suka ce: Na'am, ya Manzon Allah, sai ya ce: "Nuna alwala ga yaudara, shiga masallatai da jiran sallah bayan sallah, saboda haka wannan ya hade
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
27. Shin, ba zan faɗi kyawawan ayyuka ba, da Ozkaha a lokacin da Mlikkm
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
28. Mafi Al-kairin kwanaki da Rana ta futo cikinsu ita ce Ranar Jumu'a: a cikinta aka Halicci Annabi Adam, kuma a cikinta aka shigar da shi Al-janna, Kuma a cikinsa aka futar da shi daga cikinta
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
29. An tumuza Hanci, Sannan an tumuza Hanci, Sannan an tumuza Hancin duk wanda ya riski Iyayensa lokacin tsufansu ko daya daga cikin su ko dukkansu sannan kuma bai shiga A;janna ba ta Hanyar su,
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
30. «Masu Kadaitawa sun yi gaba»
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
31. Dole ne ku yi sujada a yalwace; Ba za ku yi sujada ga Allah ba face Allah ya daukaka ku a kan mataki kuma Ya dora muku wani zunubi
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
32. Duk wanda ya yi addu'ar sanyi biyu zai shiga Aljanna.
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
33. Idan aka nemi Musulmi a cikin kabari ya ba da shaidar cewa babu wani abin bauta sai Allah, kuma Muhammadu Manzon Allah ne, to wannan shi ne abin da Madaukaki ya ce: Allah Yana tabbatar da wadanda suka yi imani da magana tabbatacciya a rayuwa da duniya
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
34. "Lallai Allah ya yafewa Al-umma ta Kuskure da Mantuwa, da kuma abunda aka Tilasta musu akansa" - 1 ملاحظة
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
35. Bari ni me Trkikm, amma daga dangin ka kafin a tambaye ka da yawan bambance-bambance a kan annabawansu. Idan na hana wani abu, ka guji shi, kuma idan na umarce shi da yin wani abu to ka iya abin da zaka iya
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
36. Ku ji tsoron Allah a duk inda kuke, kuma ku bi munanan abubuwa masu kyau, ku share su, ku ƙirƙira mutane da kyawawan halaye - 2 ملاحظة
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
37. Lalle ne Allah Madaukaki yana shimfida hannunsa da dare domin masu lefi da rana su tuba kuma yana shimfida hannunsa da rana domin masu lefi da dare su tuba - 1 ملاحظة
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
38. Kowace Sallama da kayiwa Mutane Za'a baka ladan Sadakaku Dabbarsa ma kowace Rana ta futo ka iya daidaita tsakanin Mutane Biyu Sadaka ne, kuma ka taimaki Mutum akan Dabbarsa ta hanayar ya dora mata kaya ko ya sauke mata shi ma Sadaka ne, Kuma Kalma mai dadi ma Sadaka ne
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
39. Kada kuyi Hassada kuma kada kuyi keta kuma kada kuyi gaba kuma kada ku juya juna baya kuma kada wani yayi ciniki daga cikinku akan cinikin dayanku, ku kasance 'Yan uwan Juna - 2 ملاحظة
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
40. Jinin Mutum Musulmi Bai halatta basai da dayan abubuwa Uku : Tsoho Mazinaci , ko wanda ya kashe a kashe shi, Da Mutumin da yayi Ridda daga Addininsa ya futa daga cikin Musulmi.
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
41. Imanin Dayanku ba zai cika ba har sai ya sowa Dan Uwansa Abinda yake sowa kansa
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
42. Zalunci duhu ne a ranar tashin kiyama - 3 ملاحظة
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
43. Wanda yayi wanka a ranar juma`ah irin wankan janaba, sa`annan ya tafi a farkon lokaci yana da ladan kamar ya bada sadakar babbar taguwa, wanda ya tafi a lokaci na biyu yana da ladan kamar ya bada sadakar saniya.
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
44. Duk wanda ya ci abinci ya ce: Godiya ta tabbata ga Allah wanda ya ciyar da ni wannan kuma ya azurta shi da dukiyata daga gare ni ba tare da juya ni ba. Za a gafarta masaDuk wanda ya ci abinci ya ce: Godiya ta tabbata ga Allah wanda ya ciyar da ni wannan kuma ya azurta shi da dukiyata daga gare ni ba tare da juya ni ba. Za a gafarta masa
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
45. Duk wanda ya yi alwala ya yi alwala mai kyau, to Juma’a ta zo, ta saurara, kuma ta karanta, za a gafarta masa abin da ke tsakaninsa da Juma’a da sama da kwanaki uku, da kari. - 1 ملاحظة
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
46. Allah madaukaki ya ce, ya dan Adam, da ba ka kira ni ka roke ni ba, na gafarta maka abin da yake daga gare ka kuma ban damu ba, ya dan Adam, idan zunubanka sun kai sama, to ka nema mini gafara - 2 ملاحظة
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
47. Na hore ku da gaskiya, saboda gaskiya tana shiryarwa zuiwa biyayya, kuma lallai biyayya tana siryarwa zuwa Al-janna - 2 ملاحظة
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
48. " Ya Ku Mutane ku yada Sallama, kuma ku sadar da Zumunci, kuma ku ciyar da Abinci, kuma kuyi Sallah Mutane suna bacci, zaku shiga Al-jannah cikin Aminci
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
49. "Lallai Addini Mai Sauki ne, Kuma babu wanda zai tsananta cikinsa face sai ya gajiyar da shi, saboda haka ku daidaita kuma ku kimanta sannan kuyi bushara, kuma ku nemi taimakon Allah da Safiya da kuma yammaci da wani abu na Duhun Dare" - 1 ملاحظة
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
50. An tambayi Annabi game da abu mafi yawa da yake shigar da Mutane" Al-janna? ya ce: Tsoron Allah da kyawawan Halaye, kuma aka tambaye shi game da abu mafi yawa da yake jefa Mutane wuta sai ya ce Baki da Farjin su"
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
51. Ya ku Matasa, kuma duk wanda yake da iko daga cikinku to yayi Aure; domin cewa shi ne mafi kariya ga idanunsa, kuma shi ne mafi ;kariya ga al'aurarsa, kuma duk wanda bai sami iko ba to yayi Azumi domin Azumi garkuwa ne a gare shi
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
52. "Mutane Uku ba zasu shiga Al-janna ba: Mashayin giya da mai yanke Zumunci, da Mai Gasgata Masu Sihiri" - 1 ملاحظة
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
53. Kuma ai ansanya Limami ne don ayi koyi da shi, to kuma kada ku saba Masa, to idan yayi kabbara to kuyi kabbara, kuma idan yayi ruku'u to kuyi ruku'i, kuma idan yace Allah yaji mai gode masa,to ku ce: Ubangijinmu godiya ta tabbata a gareka, kuma idan yayi Sujada to kuyi Sujada, kuma idan yai Sallah a zaune to kuyi sallah kuma a a zaune baki dayanku
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
54. "Idan kuka tafi shinfidarku -ko idan kuka zo kwanciya- to kuyi kabarbari Talatin da Uku, kuyi Tasbihi Talatin da Uku kuyi Tahmidi Talatin da Uku
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
55. "wani Mutum yace: Ya Manzon Allah wani Mutum daga cikin mu yakan gamu da Danuwansa ko Abokinsa shin ya durkusa masa, sai ya ce to ya rikeshi ya ya sunbance shi ? sai yace aa sai ya ce to ya kama hannunsa su gaisa? ya ce: Ey" - 1 ملاحظة
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
56. "Duk wanda ya rantse kuma ya ce cikin rantsuwarsa: Na rantse da Lata da Uzza, to ya ce: Babu abun bautawa Sai Allah, Kuma duk Wanda ya ce da dan Uwansa: zo in sanya Maka Caca to yayi Sadaka"
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
57. Ya kai Ruwaifia,watakila rayuwarka tayi tsawo, saboda haka bawa Mutane labarin cewa duk wanda ya daure gemunsa, ko ya daura tsirkiya, ko yayi tsarki turoson dabbobi ko kashi, to babu shi babu Annabi Muhammad
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
58. Duk wanda ya zantar da wani Hasina yasan Qaryane yo shima yana cikin Masu Qaeyar
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
59. Lallai Manzon Allah SAW ya Kasance idan ya shiga Masallaci yana cewa: ina neman tsari da Allah Mai girma, da kuma fuskarsa Maxaukakiya, da ikonsa daxaxxe, daga Shaixan abun jefewa
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
60. Lallai Allah zai cewa Mafi qarancin Azabar Xan Wuta, da kana da wani abu da yakai baki xayan Qasa zaka iya fansar kanka da shi? ya ce: Ey, ya ce: to ni na tambayeka qasa da wannan a halin kana cikin tsayson Adam, cewa kada kayi mun shirka amma ka qi sai kayi mun shirka
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
61. Kuma ta yaya Ubangijinmu ba zamu yarda ba, bayan ka bamu abunda baka tava bawa kowa ba daga cikin halittarka? sai ya ce: to bana baku abunda yafi wancan ba? sai suce: Kuma wane abu ne yafi wancan ? sai ya ce: in sauke muku yarda ta wanda ba zan tava yi fushi da ku bayanta har Abadan
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
62. Lallai cewa Manzon Allah SAW yayi Al-wala sai ya yi Alwala sai ya kuskure bakinsa, sannan ya face, sannan ya wanke fuskarsa sau Uku,da hannunsa na Dama sau Uku, xayanma sau uku, kuma ya shafi kansa da Ruwa ba na ragowar hannunsa ba, kuma ya wanke Qafarsa har ya tsaftace ta - 1 ملاحظة
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
63. Annabi SAW ya Kasance yana wanke, ko yana Wamaka da Kwano zuwa Mudu Biyar, kuma yana Alwala da Mudu
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
64. Babu wani Musulmi da zai yi Al-wala kuma ya kyautata Al-walarsa, Sannan ya tashi yayi Sallah Raka'a biyu, yana Mai Fuskantar Allah da Zuciyarsa da Fuskarsa, sai Aljanna ta wajaba a gare shi
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
65. Duk wanda yayi alwala ranar juma'a zai samu lafiya, kuma duk wanda yayi alwala shine mafi alkhairi - 1 ملاحظة
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
66. Idan ranar Juma'a mala'iku suka tsaya a kofar masallacin, sun rubuta na farko, sannan na farko - 1 ملاحظة
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
67. Kada ku zagi Sahabbaina, da ace xayanku zai ciyar da Zinare kwatankwacin Dutsen Uhudu ba zai kai cikin Mudunsu ko kuma rabinsa
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci