كَانَ رَسُولُ اللهِ صَلَّى اللهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ يَسِيرُ فِي طَرِيقِ مَكَّةَ، فَمَرَّ عَلَى جَبَلٍ يُقَالُ لَهُ جُمْدَانُ، فَقَالَ: «سِيرُوا هَذَا جُمْدَانُ، سَبَقَ الْمُفَرِّدُونَ» قَالُوا: وَمَا الْمُفَرِّدُونَ يَا رَسُولَ اللهِ؟ قَالَ: «الذَّاكِرُونَ اللهَ كَثِيرًا وَالذَّاكِرَاتُ».
[صحيح] - [رواه مسلم]
المزيــد ...
Daga Abu huraira -Allah ya yarda da shi- cewa Annabi Amincin Allah a gare shi ya ce: "Masu kadaitawa sunyi gaba" suka ce: su waye Masu kadaitawa? ya Manon Allah ya ce: "Su ne Masu ambaton Allah da yawa Maa da Masu ambaton Allah da yawa Mata".
Ingantacce ne - Muslim ne ya rawaito shi