كُنْتُ مَعَ النَّبِيِّ صَلَّى اللهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ فَانْتَهَى إِلَى سُبَاطَةِ قَوْمٍ، فَبَالَ قَائِمًا، فَتَنَحَّيْتُ فَقَالَ: «ادْنُهْ» فَدَنَوْتُ حَتَّى قُمْتُ عِنْدَ عَقِبَيْهِ فَتَوَضَّأَ فَمَسَحَ عَلَى خُفَّيْهِ.
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...
Daga Huzaifa Dan Yamani -Allah ya yarda da shi- yace: Na kasance tare da Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi sai ya yi fitsari, ya yi alwala, ya kuma yi shafa akan huffi
Ingantacce ne - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi
Huzaifa Dan Yamani Allah ya yarda da shi yana bada labari cewa: ya kasance tare da Manzon Allah -tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi- a Madina, sai Annabi ya so ya biya bukatarsa, sai ya zo bolar wasu mutane a bayan wata katanga, sai ya yi fitsari ya yi shafa akan huffi, alwallar da ya yi ta kasance bayan tsarkin hoge, ko tsarkin ruwa ne, kamar yadda al'adarsa -take -tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi