«إِنَّ اللَّهَ تَبَارَكَ وَتَعَالَى يَقُولُ لِأَهْلِ الجَنَّةِ: يَا أَهْلَ الجَنَّةِ؟ فَيَقُولُونَ: لَبَّيْكَ رَبَّنَا وَسَعْدَيْكَ، فَيَقُولُ: هَلْ رَضِيتُمْ؟ فَيَقُولُونَ: وَمَا لَنَا لاَ نَرْضَى وَقَدْ أَعْطَيْتَنَا مَا لَمْ تُعْطِ أَحَدًا مِنْ خَلْقِكَ؟ فَيَقُولُ: أَنَا أُعْطِيكُمْ أَفْضَلَ مِنْ ذَلِكَ، قَالُوا: يَا رَبِّ، وَأَيُّ شَيْءٍ أَفْضَلُ مِنْ ذَلِكَ؟ فَيَقُولُ: أُحِلُّ عَلَيْكُمْ رِضْوَانِي، فَلاَ أَسْخَطُ عَلَيْكُمْ بَعْدَهُ أَبَدًا».
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...
Daga Abu Sa'id Al-khudri -Allah ya yarda da shi- ya ce: "Lallai Allah SWT ya ce: da yan Aljanna yaku 'Yan Aljanna, sai suce: Amsawarka Ubangijinmu da kuma rabauta, kuma dukkan Alkairi yana Hannunka, sai yace: shin kun yarda? sai suka ce: Kuma ta yaya Ubangijinmu ba zamu yarda ba, bayan ka bamu abunda baka tava bawa kowa ba daga cikin halittarka? sai ya ce: to bana baku abunda yafi wancan ba? sai suce: Kuma wane abu ne yafi wancan ? sai ya ce: in sauke muku yarda ta wanda ba zan tava yi fushi da ku bayanta har Abadan"
Ingantacce ne - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi