عَنْ عَبْدِ اللهِ بنِ مَسعُودٍ رضي الله عنه قَالَ: قَالَ رَسُولُ اللهِ صَلَّى اللهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ:

«لَا يَحِلُّ دَمُ امْرِئٍ مُسْلِمٍ، يَشْهَدُ أَنْ لَا إِلَهَ إِلَّا اللهُ وَأَنِّي رَسُولُ اللهِ، إِلَّا بِإِحْدَى ثَلَاثٍ: الثَّيِّبُ الزَّانِي، وَالنَّفْسُ بِالنَّفْسِ، وَالتَّارِكُ لِدِينِهِ الْمُفَارِقُ لِلْجَمَاعَةِ».
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...

Daga Abdullahi Dan Mas'ud - allah ya yarda da shi- zuwa ga Annabi : "inin Mutum Musulmi Bai halatta basai da dayan abubuwa Uku : Tsoho Mazinaci , ko wanda ya kashe a kashe shi, Da Mutumin da yayi Ridda daga Addininsa ya futa daga cikin Musulmi."
Ingantacce ne - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi

Bayani

Bai halatta a ubar da jinin Muslmi sai da dayan abubuwa guda uku wadanda aka ambatun a cikin Hadisin, Duk wanda yai Aure kuma ya taki Matar cikin ingantaccen Aure sannan kuma yayi Zina bayan nan, kuma haka wanda ya kashe Musulmi da gangan ba tare da hakki ba, da kuma Mutumin da yabar Addinin Musulunci kuma wanda ya fita daga cikin Al'ummar Musulmi, kuma da abinda yake dai dai wannan, kuma bai halatta ba zubar da Jinin Musulmi ba tare da wadannan abubuwa Ukun ba, kuma duk abinda yai kama da wannan to abai nasa irin hukuncinsa cikin abinda ba'a fada ba a wannan Hadisin, kuma daga cikin haka aka samo kashe Dan Luwadi; Madogara kan hakan shi ne Dabi'a ta farko, kamar yadda yake Kashe Dan Dabo yasamo asali daga Dabi'a ta biyu, da sauransu.

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Sinhalese Uighur Kurdawa Portuguese
Manufofin Fassarorin

Ma"anonin Kalmomi