عَنْ أَبِي هُرَيْرَةَ رضي الله عنه قَالَ: قَالَ رَسُولُ اللهِ صَلَّى اللهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ:

«لَا تَحَاسَدُوا، وَلَا تَنَاجَشُوا، وَلَا تَبَاغَضُوا، وَلَا تَدَابَرُوا، وَلَا يَبِعْ بَعْضُكُمْ عَلَى بَيْعِ بَعْضٍ، وَكُونُوا عِبَادَ اللهِ إِخْوَانًا الْمُسْلِمُ أَخُو الْمُسْلِمِ، لَا يَظْلِمُهُ وَلَا يَخْذُلُهُ، وَلَا يَحْقِرُهُ التَّقْوَى هَاهُنَا» وَيُشِيرُ إِلَى صَدْرِهِ ثَلَاثَ مَرَّاتٍ «بِحَسْبِ امْرِئٍ مِنَ الشَّرِّ أَنْ يَحْقِرَ أَخَاهُ الْمُسْلِمَ، كُلُّ الْمُسْلِمِ عَلَى الْمُسْلِمِ حَرَامٌ، دَمُهُ، وَمَالُهُ، وَعِرْضُهُ».
[صحيح] - [رواه مسلم]
المزيــد ...

Daga Abu Huraira - Allah ya yarda da shi- daga Annabi : "Kada kuyi Hassada kuma kada kuyi keta kuma kada kuyi gaba kuma kada ku juya juna baya kuma kada wani yayi ciniki daga cikinku akan cinikin dayanku, ku kasance 'Yan uwan Juna, Musulmi Dan Uwan Musulmi ne ba zai Zalunce shi ba kuma ba ai kaskantar da shi ba kuma ba zai Karyata shi ba kuma ba zai wulkanta shi ba , kuma tsoron Allah anan yake - yayi nuni izuwa Kirjin sa sau uku - kuma ya ishi mutum sharri a rayuwa ya wulakanta Dan Uwansa Musulmi , Kowane Musulmi akan Musulmi haramun ne ya zubda jininsa ko ya ci Dukiyarsa ko ya keta Mutuncinsa"

الملاحظة
المرجو تخريج الأحاديث النبوية الشريفة وذكر تمصادرها من الصحاح وذكر رقيمها كما ورد بكتب السنة. وشكرا جزيلا
النص المقترح لا يوجد...

Ingantacce ne - Muslim ne ya rawaito shi

Bayani

A cikin wannan Hadisin zamu ga Annabi yana nuna manauna abinda ya Wajaba akanmu Mu Jama'ar Musulmi, cewa mu zamanto masu son juna kuma masu hadin kai kuma masu kyakkyawar Mua'amala a tsakaninmu irin ta Sharia wacce zata kaimu ga kyawawan Dabi'u kuma ta nisantamu da munana kuma ta tafiyar mana da gaba a zukatanmu, kuma ta sanya mu muna yiwa juna kyakkyawar Mu'amala wacce take sama da kowacce wacce babu hassada, da kuma zalunci, da ha'inci, da duk abinda zai jawo cutarwa da kuma rarrabuwar kai; domin cutar da Musulmi ga Dan uwansa Musulmi Haram neJininsa da Dukiyarsa, da Mutuncinsa, kuma Wani girma da Daukaka sai ta hanyar tsoron Allah.A cikin wannan Hadisin zamu ga Annabi yana nuna manauna abinda ya Wajaba akanmu Mu Jama'ar Musulmi, cewa mu zamanto masu son juna kuma masu hadin kai kuma masu kyakkyawar Mua'amala a tsakaninmu irin ta Sharia wacce zata kaimu ga kyawawan Dabi'u kuma ta nisantamu da munana kuma ta tafiyar mana da gaba a zukatanmu, kuma ta sanya mu muna yiwa juna kyakkyawar Mu'amala wacce take sama da kowacce wacce babu hassada, da kuma zalunci, da ha'inci, da duk abinda zai jawo cutarwa da kuma rarrabuwar kai; domin cutar da Musulmi ga Dan uwansa Musulmi Haram neJininsa da Dukiyarsa, da Mutuncinsa, kuma Wani girma da Daukaka sai ta hanyar tsoron Allah.

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Sinhalese Uighur Kurdawa Portuguese
Manufofin Fassarorin

Ma"anonin Kalmomi