عن أبي مسعود البدري رضي الله عنه مرفوعاً: «إذا أَنْفَقَ الرجلُ على أهله نَفَقَةً يَحْتَسِبُهَا فهي له صَدَقَةٌ».
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...
An rawaito daga Abu Mas'ud Al-badari -Allah ya yarda da shi- zuwa ga Annabi: "Idan Mutum ya ciyar da Iyalansa wani Abinci yana mai neman lada to zai zamar Masa Sadaka"
[Ingantacce ne] - [Bukhari da Muslim suka Rawaito shi]