Katafare kundin Hadisai da aka fassara

Aiki ne da yake nufinsamar da Sharhohi masu sauki da kuma fassarori bayyanannu ga ingantattun Hadisan Annabi

Please review the Terms and Policies
عربي: Excel - PDF
English: Excel - PDF
Français: Excel - PDF
Español: Excel - PDF
Bahasa Indonesia: Excel - PDF
বাংলা: Excel
اردو: Excel - PDF
ئۇيغۇرچە: Excel
Hausa: Excel
Kurdî: Excel
Tagalog: Excel
Tiếng Việt: Excel
فارسی: Excel
中文: Excel
हिन्दी: Excel
සිංහල: Excel
Bosanski: Excel
Русский: Excel - PDF
Türkçe: Excel
Português: Excel
മലയാളം: Excel
తెలుగు: Excel
Kiswahili: Excel
தமிழ்: Excel
မြန်မာ: Excel
ไทย: Excel
Кыргызча: Excel
日本語: Excel
Deutsch: Excel
नेपाली: Excel
پښتو: Excel
অসমীয়া: Excel
Shqip: Excel
Svenska: Excel
አማርኛ: Excel
Nederlands: Excel
ગુજરાતી: Excel
Yorùbá: Excel
Lietuvių: Excel
دری: Excel
Српски: Excel
Soomaali: Excel
тоҷикӣ: Excel
Kinyarwanda: Excel
Română: Excel
Magyar: Excel
Čeština: Excel
Moore: Excel
Malagasy: Excel
Fulfulde: Excel
Italiano: Excel
Oromoo: Excel
ಕನ್ನಡ: Excel
Wolof: Excel
Български: Excel
Azərbaycan: Excel
Ελληνικά: Excel
Akan: Excel
O‘zbek: Excel
Українська: Excel
ქართული: Excel
Lingala: Excel
Македонски: Excel
ភាសាខ្មែរ: Excel
Bambara: Excel
ਪੰਜਾਬੀ: Excel
मराठी: Excel

lis din Hadisai

Dukkan ayyuka (ba sa yiwuwa) sai da niyyoyi, kaɗai kowane mutum (ana ba shi ladan) abin da ya niyyata ne
عربي Turanci urdu
Wanda ya farar da (wani abu) daga cikin al'amarinmu wannan abinda ba ya ciknsa to an mayar masa
عربي Turanci urdu
Muslulunci: shi ne ka shaida babu wani abin bautawa da gaskiya sai Allah, kuma cewa (Annabi) Muhammad manzon Allah ne, ka tsai da sallah, ka ba da zakka, ka azimci Ramadan, ka ziyarci ɗakin (Allah) idan kana da ikon tafiya zuwa gareshi
عربي Turanci urdu
An gina Musulunci abisa abubuwa biyar
عربي Turanci urdu
Lalle cewa hakkin Allah akan bayi su bauta maSa kada su hada shi komai, hakkin bayi ga Allah ba zai azabtar da wanda bai tarayya daShi da komaiba
عربي Turanci urdu
Babu wani mutum da zai shaida babu abin bautawa da gaskiya sai Allah, kuma (Annabi) Muhammad Manzon Allah ne da gaske daga zuciayarsa sai wuta ta haramta a gareshi
عربي Turanci urdu
Duk wanda ya ce: Babu abin bautawa da gaskiya sai Allah, ya kuma kafircewa abin da ake bautawa koma bayan Allah, to, dukiyarsa da jininsa sun haramta, hisabinsa kuma yana ga Allah
عربي Turanci urdu
Wanda ya mutu ba ya taranya wani abu da Allah zai shiga Aljanna, wanda ya mutu yana taranya wani abu da Allah zai shiga wuta
عربي Turanci urdu
Wanda ya mutu alhali shi yana kiran kishiya wanin Allah zai shiga wuta
عربي Turanci urdu
Lallai kai zaka je wa wasu mutane mazowa littafi, idan ka je musu to ka kirayesu zuwa su shaida cewa babu abin bautawa da gaskiya sai Allah, kuma cewa Annabi Muhammad Manzon Allah ne
عربي Turanci urdu