عن عائشة رضي الله عنها قالت: قال رسول الله صلى الله عليه وسلم : "من أحدث في أمرنا هذا ما ليس منه فهو رد " وفي رواية " مَن عَمِلَ عملًا ليس عليه أمرُنا فهو رَدٌّ".
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...
Daga Nana Aisha - Allah ya yarda da ita zuwa ga Annabi : "uk wanda yayi wani aiki wanda babu umarninmu a cikinsa to wannan aikin abun mayar masa ne"
[Ingantacce ne] - [Bukhari da Muslim suka Rawaito shi]
Ko wane irin aiki ne ko Magana in dai bat dace da Shari'a ba cikin fuskokinta; ta anayar babu dalilin da yake shiryarwa zuwa gare ta da Ka'idojin ta to wannan aiki ko magana abar mayarwa da Ma'abocinta ne baza 'a taba karbarta badaga gare shi.