عن عبد الله بن عمر رضي الله عنهما عن النبي صلى الله عليه وسلم قال: «من تَشبَّه بقوم، فهو منهم».
[حسن] - [رواه أبو داود وأحمد]
المزيــد ...
Daga Abdullahi Dan Umar -Allah ya yarda da su- ya ce: "Annabi ya kasance -Tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi- da Abubakar da Umar sunayin Sallar Idi kafin Huduba"
[Hasan ne] - [Abu Daud Ya Rawaito shi - Ahmad ne ya rawaito shi]
Hadisin yana sanar da jama'a ne gaba daya, don haka duk wanda ya yi koyi da salihai adali ne kuma an cakuda shi tare da su, kuma duk wanda ya yi koyi da kafirai ko fasikai zai bi hanyarsu da halayensu.