عن أبي سعيد الخدري رضي الله عنه مرفوعاً: "لتتبعن سنن من كان قبلكم، حذو القذة بالقذة، حتى لو دخلوا جحر ضب لدخلتموه. قالوا: يا رسول الله، اليهود والنصارى؟ قال: فمن؟ "
[صحيح] - [متفق عليه. ملحوظة: الحديث مروي بالمعنى، ولفظة: (حذو القذة بالقذة) وردت في حديث آخر حسن]
المزيــد ...

Daga Abu Sa'id Alkhudri-Allah ya yarda da shi- Wallahi Sai kunbi wadanda suka gabace ku, sau da kafa, koda kuwa zasu shiga Ramin Damo sai kun bisu Sai suka ce:Ya Manzon Allah, Yahudawa Da Kiristoci? Ya ce: to su wa? in basu ba
Ingantacce ne - Buhari da Muslim suka rawaito shi da ruwayoyin sa

Bayani

Abu Sa'id yana bamu labarin cewa Manzon Allah ya bada labarin cewa wannan Al'umma zata kwaikwayi Al'umman da suka gabace ta a cikin Al'adunta da Siyasarta da Addinanta, kuma cewa ita lallai zata yi kokarin kwaikwayarta cikin komai, kamar yadda kasan iska na yawo da gashin kaza, kuma sannan ya karfafa wannan kamanceceniya da kuma cewa Al'umman da suka gabata, kuma da ace zasu shiga ramin damo to zasu duk da kankantarsa da kuma duhunsa sai wannan Al'umma tayi kokarin shiga, kuma yayin da Sahabbai dangane su waye wadanda suka gaba ce su, kuma shin su ne kiristoci ko Yahudawa? Sai ya Amsa da Ey.

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Sinhalese Uighur Kurdawa Portuguese Swahili الدرية
Manufofin Fassarorin