عن أنس بن مالك رضي الله عنه قال: قال رسول الله صلى الله عليه وسلم : «سَوُّوا صُفُوفَكُم، فإِنَّ تَسوِيَة الصُّفُوف من تَمَام الصَّلاَة».
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...

Daga Anas Dan Malik -Allah ya yarda da shi- zuwza ga Annabi: "ku daidaita sahunku, don daidaita shahu na daga cikar sallah
Ingantacce ne - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi

Bayani

Annabi tsira da amincin Allah yana shiryar da al'ummarsa zuwa ga abin da yake gyaruwarsu ne kuma rabautarsu ne, shi ne yake umartarsu da su daiadiaita sahunsu, ya zama sun fuskanci alkibla daya, kuma a tattoshe kafofi da ke tsakanin kafafu, ta yarda shaidan ba zai samu hanyar yi musu wasa da sallarsu ba, mai tsira da aminci ya nusar da su zuwa wadansu fa'idojin da za su aikata su na daiadaita sahu, don kuwa yana daga daidaita salalha da cikarta, kuma karkacewar sahu matsala ce kuma tawaya ne a cikin sallah.

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Vietnam Sinhalese Uighur Kurdawa Portuguese Swahili
Manufofin Fassarorin