عن أم عطية، نُسيبة بنت الحارث الأنصارية رضي الله عنها قالت: «كنا لا نعد الْكُدْرَة وَالصُّفْرَة بعد الطهر شيئًا».
[صحيح] - [رواه أبو داود بهذا اللفظ، ورواه البخاري بدون زيادة (بعد الطهر)]
المزيــد ...
Daga Ummu Axiyya Nusuba Bint Al-harith Al-ansariyya -Allah ya yarda da ita- ta ce: "Mun Kasance muna xauka hantahanta da fatsifasti bayan tsarki wani abu"
[Ingantacce ne] - [Bukhari da Muslim ne suka rawaito shi Kwatankwacin sa - Abu Daud Ya Rawaito shi]