عن عائشة رضي الله عنها أن أم حبيبة بنت جحش شكت إلى رسول الله صلى الله عليه وسلم الدم، فقال: «امكُثِي قَدْرَ ما كانت تَحبِسُكِ حَيْضَتُكِ، ثم اغتَسِلِي». فكانت تغتسل كل صلاة.
[صحيح] - [رواه مسلم]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

A wajen A’isha - Allah Ya yarda da ita - cewa Ummu Habibah bint Jahsh ta kai kukanta ga Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - na jini, sai ya ce: "c2">“Ka zauna muddin al’adarka ta dauke ka, sa’an nan ka yi wanka”. Tayi wankan kowacce sallah.
Ingantacce ne - Muslim ne ya rawaito shi

Bayani

Hadisin ya nuna hukuncin jinin haila, wanda yake shi ne ta zauna na kwanakin hailar da ta saba, idan tana da wata al'ada da ta sani cewa ba ta yin salla ko azumi.

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Vietnam Sinhalese Uighur Kurdawa Portuguese Malayalam Swahili bushtu Asami السويدية الأمهرية الهولندية الغوجاراتية الدرية
Manufofin Fassarorin