Karkasawa:
عن بريدة بن الحصيب رضي الله عنه أنه قال:

بَكِّرُوا بِصَلَاةِ الْعَصْرِ، فَإِنَّ النَّبِيَّ صَلَّى اللهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ قَالَ: «مَنْ تَرَكَ صَلَاةَ الْعَصْرِ فَقَدْ حَبِطَ عَمَلُهُ».
[صحيح] - [رواه البخاري] - [صحيح البخاري: 553]
المزيــد ...

Daga Abu Buraidah Ɗan Husaib, Allah ya yarda da shi ya ce:
Ku gaggauta sallar La’asar a kan lokaci, domin Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: Duk wanda ya bar sallar la’asar, to, aikinshi ya ɓaci.

الملاحظة
Allah forgive every muslim
النص المقترح لا يوجد...
الملاحظة
ف ٤
النص المقترح عن بريدة بن الحصيب رضي الله عنه أنه قال:بَكِّرُوا بِصَلَاةِ الْعَصْرِ، فَإِنَّ النَّبِيَّ صَلَّى اللهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ قَالَ: «مَنْ تَرَكَ صَلَاةَ الْعَصْرِ فَقَدْ حَبِطَ عَمَلُهُ».

[Ingantacce ne] - [Bukhari ne ya rawaito shi] - [Sahih Al-Bukhari - 553]

Bayani

Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya tsawatar a kan jinkirta sallar La’asar daga lokacinta da gangan, kuma duk wanda ya yi hakan, to, aikinsa ya lalace, ya tafi kawai a watse.

Daga Cikin Fa idodin Hadisin

  1. Kwaɗaitarwa a kan kiyaye sallar la’asar a farkon lokacinta, da kuma gaggawar yinta.
  2. Narkon azaba mai tsanani ga wanda ya bar sallar La’asar har loakcita ya fita, kuma barinta har fitar Lokacita ya fi tsanani a kan wata da ba ita ba, domin ita ce Sallah mafificiya wacce aka keɓance ta da umarni a faɗin Allah maɗaukaki: ((Ku kiyaye Salloli kuma ku kiyaye sallah mafificiya)). Bakara, 238.
الملاحظة
الوعيد الشديد لمن ترك صلاة العصر، وتفويتها عن وقتها أعظم من تفويت غيرها، فإنها الصلاة الوسطى المخصوصة بالأمر في قوله تعالى: (حَافِظُواْ عَلَى الصَّلَوَاتِ والصَّلاَةِ الْوُسْطَى) [البقرة: 238].
تصحيح
النص المقترح الايه من سوره البقره ٢٣٥ و ليس ٢٣٨
Manufofin Fassarorin
Yare: Turanci urdu Sifaniyanci Kari (62)
kashe kashe
Kari