عَنِ النَّبِيِّ صَلَّى اللهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ أَنَّهُ قَالَ فِي الْأَنْصَارِ: «لَا يُحِبُّهُمْ إِلَّا مُؤْمِنٌ، وَلَا يُبْغِضُهُمْ إِلَّا مُنَافِقٌ، مَنْ أَحَبَّهُمْ أَحَبَّهُ اللهُ وَمَنْ أَبْغَضَهُمْ أَبْغَضَهُ اللهُ».
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...
Daga Al-Baraa bin Azib - yardar Allah ta tabbata a gare shi - cewa Annabi - Salatin Allah da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya fada a cikin Al-Ansar: "Mumini ne kawai ke kaunarsu, munafuki ne kawai zai ki su".
Ingantacce ne - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi