عن أبي هريرة رضي الله عنه عن النبي صلى الله عليه وسلم قال:« إذا شَرِب الكلب في إناء أحَدِكُم فَليَغسِلهُ سبعًا». ولمسلم: « أولاهُنَّ بالتُراب». عن عبد الله بن مغفل رضي الله عنهما عن النبي صلى الله عليه وسلم قال:« إذا وَلَغ الكلب في الإناء فاغسلوه سبعًا وعفَّرُوه الثَّامِنَة بالتُّراب».
[صحيح] - [حديث أبي هريرة -رضي الله عنه-: متفق عليه. حديث عبد الله بن مغفل -رضي الله عنهما-: رواه مسلم]
المزيــد ...

An karbo daga Abi Huraira Allah ya yarda dashi daga Annabi tsira da amincin Allah su tabbata agareshi yace:((Idan Kare ya sha a Kwaryar Dayanku ya wanke ta sau Bakwai)).Kuma daga Muslim:((ta Farkonsu da Turbaya)).An karbo daga Abdillah Dan Mugaffal Allah ya yarda dashi daga Annabi tsira da amincin Allah su tabbata agareshi yace:((Idan Kare yayi lallage acikin Kwarya ku wanke ta sau Bakwai kuma kuma ku burshine shi da Kasa ana Takwas((
Ingantacce ne - Muslim ne ya rawaito shi

Bayani

Yayin da Kare ya kasance daga cikin Dabbobi ababan ki wacce take dauke da kazantu masu yawa da Cututtuka sai mai Shari'a mai Hikima yayi Umarni da a wanke Kwaryar da yayi mata lallage sau Bakwai,wankin Farko a sa Kasa don Ruwa ya biyo bayanta,don Tsafta cikakkiya ta samu daga najastuwarsa da .cutarwarsa

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Sinhalese Uighur Kurdawa Portuguese Swahili
Manufofin Fassarorin