عن أبي هريرة رضي الله عنه عن النبي صلى الله عليه وسلم قال:« إذا شَرِب الكلب في إناء أحَدِكُم فَليَغسِلهُ سبعًا».
ولمسلم: « أولاهُنَّ بالتُراب».
عن عبد الله بن مغفل رضي الله عنهما عن النبي صلى الله عليه وسلم قال:« إذا وَلَغ الكلب في الإناء فاغسلوه سبعًا وعفَّرُوه الثَّامِنَة بالتُّراب».
[صحيح] - [حديث أبي هريرة -رضي الله عنه-: متفق عليه.
حديث عبد الله بن مغفل -رضي الله عنهما-: رواه مسلم]
المزيــد ...
An karbo daga Abi Huraira Allah ya yarda dashi daga Annabi tsira da amincin Allah su tabbata agareshi yace:((Idan Kare ya sha a Kwaryar Dayanku ya wanke ta sau Bakwai)).Kuma daga Muslim:((ta Farkonsu da Turbaya)).An karbo daga Abdillah Dan Mugaffal Allah ya yarda dashi daga Annabi tsira da amincin Allah su tabbata agareshi yace:((Idan Kare yayi lallage acikin Kwarya ku wanke ta sau Bakwai kuma kuma ku burshine shi da Kasa ana Takwas((
[Ingantacce ne] - [Muslim ne ya rawaito shi - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi]
Yayin da Kare ya kasance daga cikin Dabbobi ababan ki wacce take dauke da kazantu masu yawa da Cututtuka sai mai Shari'a mai Hikima yayi Umarni da a wanke Kwaryar da yayi mata lallage sau Bakwai,wankin Farko a sa Kasa don Ruwa ya biyo bayanta,don Tsafta cikakkiya ta samu daga najastuwarsa da .cutarwarsa