عن أبي أيوب الانصاري رضي الله عنه مرفوعاً: "إذا أَتَيتُم الغَائِط، فَلاَ تَستَقبِلُوا القِبلَة بِغَائِط ولا بَول، ولا تَسْتَدْبِرُوهَا، ولكن شَرِّقُوا أو غَرِّبُوا". قال أبو أيوب: «فَقَدِمنَا الشَّام، فَوَجَدنَا مَرَاحِيض قد بُنِيَت نَحوَ الكَّعبَة، فَنَنحَرِف عَنها، ونَستَغفِر الله عز وجل» .
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...

Daga Abu Ayyub -Allah ya yarda da shi- zuwa ga Annabi: "dan kuka je yin bayan gida, to kada ku kuskura ku Fuskanci Al'kibla da Bayan gida ko Bawali, kuma kada ku juya mata baya, sai dai ku fuskanci Gabas ko kuma Yamma" Abu Ayyub ya ce cewa yayin da suka je Birnin Sham lokacin bude ta sun samiu a cikinta Bandakuna da akayi don biyan bukata an gina su suna kallon suna kallon Ka'aba, to Sun kasance suna karkacewa Alkibla, kuma sai suyi ta Istigfari
Ingantacce ne - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi

Bayani

Annabi -Tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi- da wani abu daga cikin ladaban biyan Bukata cewa domin cewa kada su kallai Al'kibla lokacin biyan Bukatarsu, ita ce Ka'aba Mai Alfarma, kuma kada su juya mata baya lokacin biyan Bukata; domin cewa Alkiblar Sallah, kuma haka wurare Masu Alfarma kuma ya wajaba akansu su karkace mata wajen Gabas ko Yamma Idan dai ba nan ne Alkiblarsu, ba Kamar alkibar Mutanen Madina kuma yayin da Sahabbai -Allah ya kara musu yarda- sun fi kowa karbar Umarnin Annabi wanda ya ke na gaskiya, Abu Ayyub ya ce cewa yayin da suka je Birnin Sham lokacin bude ta sun samiu a cikinta Bandakuna da akayi don biyan bukata an gina su suna kallon suna kallon Ka'aba, to Sun kasance suna karkacewa Alkibla, kuma sai suyi ta Istigfari sabida tsantseni da kuma neman cikar aiki.

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Sinhalese Uighur Kurdawa Portuguese Swahili
Manufofin Fassarorin