«صِنْفَانِ مِنْ أَهْلِ النَّارِ لَمْ أَرَهُمَا، قَوْمٌ مَعَهُمْ سِيَاطٌ كَأَذْنَابِ الْبَقَرِ يَضْرِبُونَ بِهَا النَّاسَ، وَنِسَاءٌ كَاسِيَاتٌ عَارِيَاتٌ مُمِيلَاتٌ مَائِلَاتٌ، رُؤُوسُهُنَّ كَأَسْنِمَةِ الْبُخْتِ الْمَائِلَةِ، لَا يَدْخُلْنَ الْجَنَّةَ، وَلَا يَجِدْنَ رِيحَهَا، وَإِنَّ رِيحَهَا لَيُوجَدُ مِنْ مَسِيرَةِ كَذَا وَكَذَا».
[صحيح] - [رواه مسلم]
المزيــد ...
Daga Abu Huraira -Allah ya yarda da shi- ya ce Manzon Allah SAW: "Mutane biyu 'Yan Wuta ne ban gansu ba: Wasu Mutane xauke da Bulalai kamar Jelar saniya suna dukan Mutane da ita. da kuma wasu Mata suna sanye da kaya amma tsirara su ke masu Bujurewa dokokin Allah masu kutsawa cikin savonsa, kawunansu kamar tozon Raqumi kuma ba zasu shiga Al-janna"
Ingantacce ne - Muslim ne ya rawaito shi