عن أبي هريرة رضي الله عنه قال: قال النبي صلى الله عليه وسلم : «إن الدين يسر، ولن يشاد الدين إلا غلبه، فسددوا وقاربوا وأبشروا، واستعينوا بالغدوة والروحة وشيء من الدلجة».
وفي رواية: «سددوا وقاربوا، واغدوا وروحوا، وشيء من الدلجة، القصد القصد تبلغوا».
[صحيح] - [رواه البخاري]
المزيــد ...
"Lallai Addini Mai Sauki ne, Kuma babu wanda zai tsananta cikinsa face sai ya gajiyar da shi, saboda haka ku daidaita kuma ku kimanta sannan kuyi bushara, kuma ku nemi taimakon Allah da Safiya da kuma yammaci da wani abu na Duhun Dare" '.....................................
Ingantacce ne - Buhari ne ya rawaito shi