عن علي بن أبي طالب رضي الله عنه قال: "حدثوا الناس بما يعرفون، أتريدون أن يُكذَّب اللهُ ورسولهُ؟".
[صحيح] - [أخرجه البخاري]
المزيــد ...

Daga Aliyu Dan Abi talib -Allah ya yarda da shi ya ce: "Ku rika zantar da Mutane da abinda suka sani ko kuna son su karyata Allah da Manzonsa ne ?
Ingantacce ne - Buhari ne ya rawaito shi

Bayani

Shugaban Muminai Aliyu Dan Abi Dalib - Allah ya yarda da shi - Izuwa cea bai dace ba a gayaa Mutane Marasa Ilimi sai da abinda suka saba ji kuma anda zai amfanar da su a cikin abinda yake na asalin Addininsu da Hukunce Hukuncensa na Tauhidi da bayanin Halal da Haram da kuma barin dukkan abun da ai shagaltar da su daga abubuwan da basa bukatarsu ko kuma abunda zai kai su zua kin karbar gaskiya da watsi da ita sabida rikitar da su da abinda yayi, kuma yayi musu wahalar fahimtar sa

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Sinhalese Uighur Kurdawa Portuguese Swahili
Manufofin Fassarorin