kase kashen kana nan rassa

lis din Hadisai

Idan bawa yayi rashin lafiya ko yayi tafiya za'a rubuta masa tamkar abinda ya kasance yana aikatawa alhali yana zaman gida kuma lafiyayye
عربي Turanci urdu
An umarci mutane dasu yi dawafi ga dakin Allah a karshe,sai dai anyi sauki ga mace mai haila
عربي Turanci urdu
Kowace Sallama da kayiwa Mutane Za'a baka ladan Sadakaku Dabbarsa ma kowace Rana ta futo ka iya daidaita tsakanin Mutane Biyu Sadaka ne, kuma ka taimaki Mutum akan Dabbarsa ta hanayar ya dora mata kaya ko ya sauke mata shi ma Sadaka ne, Kuma Kalma mai dadi ma Sadaka ne
عربي Turanci urdu
"Lallai Addini Mai Sauki ne, Kuma babu wanda zai tsananta cikinsa face sai ya gajiyar da shi, saboda haka ku daidaita kuma ku kimanta sannan kuyi bushara, kuma ku nemi taimakon Allah da Safiya da kuma yammaci da wani abu na Duhun Dare"
عربي Turanci urdu
Ya ku mutane lallai Allah Ya kawar muku da wautar Jahilci da jiji da kai da iyayen da take sa su
عربي Turanci urdu
Idan baku lissafa ba
عربي Turanci urdu
Idan Dayankuya tashi cikin dare, sai ya Harshensa ya fara Nauyi wajen karanta Kur'ani, bai san mai yake Karantawa ba to ya Kwanta
عربي Turanci urdu
"Idan dayanku yayi gyagyadi a cikin Sallah to ya kwanta har sai baccin ya tafi"
عربي Turanci urdu
Ganin cewa kare na zaune a cikin kududdufi, kuma kusan kishirwa ta kashe shi, lokacin da wata karuwa ta ganta a matsayin karuwa ga Banu Isra'ila, don haka ta firgita da shi.
عربي Turanci urdu