عن أبي هريرة رضي الله عنه مرفوعاً: «من صَام رمضان إيِمَانًا واحْتِسَابًا، غُفِر له ما تَقدَّم من ذَنْبِه».
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

Daga Abu Hurairah - Allah ya yarda da shi - da isnadi: "Duk wanda ya azumci Ramadan saboda imani da hisabi, za a gafarta masa zunubansa na baya."
Ingantacce ne - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi

Bayani

Ma'anar hadisin: Cewa duk wanda ya azumci watan Ramadhan saboda imani da Allah, tabbatar da alkawarinsa, la'akari da ladarsa, niyya zuwa ga Allah Madaukaki - ba tare da riya ko suna ba, za a gafarta masa zunubansa da suka gabata.

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Vietnam Sinhalese Uighur Kurdawa Portuguese Malayalam Telgonci Swahili Yaran Tamili Yaran Barma Yaran Tailand Jamusanci Japananci bushtu Asami Albaniyanci السويدية الأمهرية الهولندية الغوجاراتية
Manufofin Fassarorin