kase kashen kana nan rassa

lis din Hadisai

Duk wanda ya azumci Ramadan saboda imani da hisabi, za a gafarta masa zunubansa na baya.
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Ya ku Matasa, kuma duk wanda yake da iko daga cikinku to yayi Aure; domin cewa shi ne mafi kariya ga idanunsa, kuma shi ne mafi ;kariya ga al'aurarsa, kuma duk wanda bai sami iko ba to yayi Azumi domin Azumi garkuwa ne a gare shi
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Idan Watan Azumi ya zo sai a buxe qofofin Gidan Al-janna kuma a kulle Qofofin Wuta kuma a Xaure Shaixanu
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
“Akwai wata kofa a Sama da ake kira: Rayan, wanda wadanda suke yin azumi za su shiga daga gare ta a Ranar Kiyama, kuma ba wanda zai shiga su sai su, ana cewa: Ina azumin yake? Don haka suka tashi tsaye, ba wanda zai shiga ciki sai su, in sun shiga kuma a rufe yake, ba wanda zai shige shi.
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Duk wanda ya yi Azumi daya Saboda Allah Allah zai sanya wani gwalalo tsakaninsa da Wuta kamar nisan Sama da Kasa
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci