«اتَّقُوا الظُّلْمَ، فَإِنَّ الظُّلْمَ ظُلُمَاتٌ يَوْمَ الْقِيَامَةِ، وَاتَّقُوا الشُّحَّ، فَإِنَّ الشُّحَّ أَهْلَكَ مَنْ كَانَ قَبْلَكُمْ، حَمَلَهُمْ عَلَى أَنْ سَفَكُوا دِمَاءَهُمْ وَاسْتَحَلُّوا مَحَارِمَهُمْ».
[صحيح] - [رواه مسلم]
المزيــد ...
An rawaito daga Jabir Bn Abdullahi -Allah ya yarda da su- ya ce: Manzon Allah tsira da Amincin Allah su tabbata a gareshi yace: "Kaji tsoron Zalunci, saboda Zalunci duhu ne Ranar Al-kiyama, Kuji tsoron Kauro, saboda kwauro shi ya hallaka wadanda suka gaceku, har ya kaisu sun zubar da Jininsu, suka halarta abunda aka Haramta su"