عن عائشة رضي الله عنها : «أن رسول الله صلى الله عليه وسلم كان يعتكف في الْعَشْرِ الْأَوَاخِرِ من رمضان، حتى توفاه الله عز وجل ، ثم اعتكف أزواجه بعده». وفي لفظ «كان رسول الله صلى الله عليه وسلم يَعتكِفُ في كلِّ رمضان، فإذا صلى الغَدَاةَ جاء مكانه الذي اعْتَكَفَ فيه».
[صحيح] - [الرواية الأولى متفق عليها. الرواية الثانية رواها البخاري]
المزيــد ...

Daga Nana Aisha-Allah ya yarda da ita-: "cewa Annabi-tsira da Amincin Allah Su tabbata a gare shi- "Lallai cewa Annabi-Tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi-ya Kasance yanayin I'itikafi a cikin kwanaki goman Karshe na Ramalan, har Allah - Maigirma da Daukaka-ya karbi Ransa-sanna Matansa sunyi a bayansa"
Ingantacce ne - Buhari ne ya rawaito shi

Bayani

Nana Aisha -Allah ya yarda da ita- cewa Annabi ya kasance yana E'itikafi a cikin kwanaki goman Karshe na Azum, don neman daren Lailatulkadari, bayan cewa yasan cewa yana cikin goman Karshe, kuma cewa wannan malizimcin haka ne, har Allah ya karbi ransa. kuma tayi nuni Allah ya yarda da ita cewa Hukuncin ba'a shafe shi ba, kuma ba khususiyyar Annabi bace, don Matansa masunyi bayansa- Allah ya yarda da su, a kuma wani lafazin Hadisin na biyu: Tana yin bayanin cewa Annabi ya kasance idan yai Sallar Asuba sai ya shiga wurin E'itikafin sa; don ya kadaita da yin Ibada da kuma ganawa da Ubangijins, kuma ba zai kasance hakan ba sai ya yanke abubuwan da suke danfare da Mutane. Taisir Al'allam (Shafi351) Tanbih Al'afham(3/476) Ta'asis(3/296).

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Sinhalese Uighur Kurdawa Portuguese
Manufofin Fassarorin