kase kashen kana nan rassa

lis din Hadisai

Manzon Allah SAW ya Kasance yana E'itikafi a cikin goman kowane Azumin Ramadan, to yayin da shekarar da aka karbi ransa ta zo yayi E'itikafi kwana Ashirin
عربي Turanci urdu
Lallai cewa Annabi-Tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi-ya Kasance yanayin I'itikafi a cikin kwanaki goman Karshe na Ramalan, har Allah - Maigirma da Daukaka-ya karbi Ransa-sanna Matansa sunyi a bayansa.
عربي Turanci urdu
Ya Manzon Allah , Lallai ni nakasan ce nayi Bakance a Jahiliyya cewa Zanyi E'itikafin Dare daya - Kuma a cikin wata Riwaya Kwana daya - a Masallacin Ka'aba? Sai ya ce : to kacika Bakancenka
عربي Turanci urdu
Duk wanda ya yi E'itikafi tare da ni to yayi a goman karshe domin nagani a wannan daren sannan kuma aka ikin ruwa da tabo tun daga , mantar dani, kuma hakika na ganni inayin Sujada a cikin tabo da ruwa safiyarta , to ku nemi riskarta a cikin goman karshe na watan.
عربي Turanci urdu
Lallai Shaidan yana gudu a jikin Mutum kamar yadda jini yake gudu a jikinsa, kuma inajin tsoron kada ya jefa wani sharri a cikin zukatanku ko ya fadi wani abu
عربي Turanci urdu