عن أبي هريرة رضي الله عنه عن النبي صلى الله عليه وسلم قال: «مَنْ نَسِيَ وَهُوَ صَائِمٌ فأَكل أو شَرِب، فَلْيُتِمَّ صَوْمَهُ، فَإِنَّمَا أَطْعَمَهُ الله وَسَقَاهُ».
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...

Daga Abu Huraira - Allah ya yarda da shi - Zuwa ga Annabi: "uk wanda ya Manta Ya i Abinci ko yasha ruwa kuma yana Azumi, to ya cika Azuminsa domin Allah ya ciyar da shi kuma ya shayar da shi"
Ingantacce ne - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi

Bayani

An gina Shari'ar Musulunci kan saukakawa da kuma rangwame, da kuma dorawa bawa aikin da zai iya, dama rashin kama bawa da abinda yafi karfinsa ko kuma abunda aka bashi zabi. kuma daga cikin haka: cewa duk wanda ya ci ko yasha, ko kuma ya aikata wani abu da zai karaya Azumi a ranar Azumi, ko waninsa na Azumi, to yaci ka Azuminsa, kuma wannan shi ne Magana mafi Inganci; Domin wannan ba yin kansa ba ne, kuma duk abinda Mutum yayi da Mantuwa ba tare da Niyya ba babu abunda zai taba Azuminsa kuma zai tasirin komai a ciki kuma wannan duk Allah ne ya ciyar da shi kuma ya sharayar da shi.

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Sinhalese Uighur Kurdawa Portuguese
Manufofin Fassarorin