«لَا يَزَالُ النَّاسُ بِخَيْرٍ مَا عَجَّلُوا الْفِطْرَ».
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...
Daga Sahal Dan Sa'ad Al'saidi -Allah ya yarda da shi- cewa Annabi Tsira da Amincin Allah yakara tabbata a gareshi: Mutane ba zasu gushe ba cikin alheri ba Matukar Suna Gaggauta Buda baki"
A wannan Hadisi Annabi Yana bada Labari cewa Mutane bazasu gushe ba cikin alheri, Matukar sun gaggauta Buda baki; kuma cewa yin hakan suna kiyaye Sunnanr Annabi, to idan suka saba kuma suka jinkirta buda baki to wannan yana nuna cewa Alkairi ya gushe daga su; Domin sun bar Sunnar Annabi wacce Annabi ya bari Al'ummarsa akai kuma ya Umarce su da kiyaye da ita
ما عَجَّلُوا الفطر: أي: بادروا بالإفطار عند تحقق غروب الشمس.زسنةب
لا يزال الناس بخير: أي: في خير، الخيرية هنا متعلقة بتعجيل الفطر. أي: ما داموا متصفين بتعجيل الفطر.سيري التحوى