«مَنْ عَادَ مَرِيضًا، لَمْ يَحْضُرْ أَجَلُهُ فَقَالَ عِنْدَهُ سَبْعَ مِرَارٍ: أَسْأَلُ اللَّهَ الْعَظِيمَ رَبَّ الْعَرْشِ الْعَظِيمِ أَنْ يَشْفِيَكَ، إِلَّا عَافَاهُ اللَّهُ مِنْ ذَلِكَ الْمَرَضِ».
[صحيح] - [رواه أبو داود والترمذي وأحمد]
المزيــد ...
An rawaito daga Abdullahi Bn Abbas -Allah ya yarda da su- zuwa ga Annabi: "Duk wanda ya yaje duba Mara lafiya wanda ajalibsa bai yi ba, sai ya ce: sau bakwai a wurinsa: Ina rokon Allah Mai girma, Ubangijin al-arshi mai girma, ya baka lafiya, sai Allah ya bashi lafiya daga wannan cutar"
Ingantacce ne - Al-Tirmithi Ya Rawaito shi