عن عبد الله بن عمر رضي الله عنهما قال: «فَرَضَ رسول الله صلى الله عليه وسلم صَدَقَةَ الفطر -أو قال رمضان- على الذَّكر والأنثى والحُرِّ والمملوك: صاعا من تمر، أو صاعا من شعير، قال: فَعَدَل الناس به نِصْفَ صَاعٍ مِنْ بُرٍّ، على الصغير والكبير». وفي لفظ: « أن تُؤدَّى قبل خروج الناس إلى الصلاة»
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...

Daga Abdullahi Dan Umar -Allah ya yarda da shi- Zuwa ga Annabi : "Annabi wa farlanta Zakkar fidda kai ko kuma ya ce Azumi akan Mace da Namiji Da da kuma Bawa: Kwano na Dabino, ko kwano na acca ya ce: Sai Mutane suka canja rabin kwano na Ibro ga Babba da yaro.
Ingantacce ne - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi

Bayani

Annabi -Tsira da Amincin allah su tabbata a gare shi -Zakkar Fidda kai wajibi ce akan kowane Musulmi : wanda ya mallaki kari akan abincin wannan rannar da gwargwadon Kwano daya Babba ne ko Yaro, Namiji ne ko Mace, Da ne ko Bawa, su futar da Kwano daya na Dabino, ko kwano Daya na Acca don ya kasance Dalili akan sadaukantarwa da kuma yalwatawa a cikin Dukiyar Mawadatan Musulmi, sai aka Farlanta Zakkar Fidda kai kuma ya sanya wannan farillar aka fuskantar da ita izuwa Mai gida kuma mai Daukar nauyin Iyali, da duk wanda ya ke karkashinta na mata da kananan yara da bayi.

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Sinhalese Uighur Kurdawa Portuguese
Manufofin Fassarorin