وعن ابن عمر رضي الله عنهما عن النبي صلى الله عليه وسلم قال: «أحْفُوا الشَّوَارِبَ وأَعْفُوا اللِّحَى».
[صحيح] - [متفق عليه، وهذا لفظ مسلم]
المزيــد ...
Kuma an rawaito daga Ibn Umar -Allah ya yarda da su- daga Manzon Allah ya ce: "Ku rage gashin baki kuma ku bar gemu"
[Ingantacce ne] - [Bukhari da Muslim Suka Rawaito shi amma lafazin na Muslim ne]