lis din Hadisai

Lallai cewa Gwaggwaben lada yana tare da Girman Bala'i kuma cewa Allah Mai girma da Daukaka idan yaso Mutane to sai ya Jarrabesu, to duk wanda yarda da Jarrabawar to sai ya sami yardar Allah, kuma duk wanda yayi fushi to shi ma sai Allah yayi fushi da shi.
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
"Duk wanda Allah yake nufinsa da Alkairi zai fahimtar da shi Addini"
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Ya Kai Dan yaro, Zan Samnar da kai wasu Kalmo Allah Zai kiyaye, Ka kiyaye, Allah sai Allah ya kiyaye ka, ka kiyaye Allah Sai ka same shi duk halin da kasamu kanka, kuma idan zaka roki wani abu to ka roki Allah, kuma idan zaka nemi taimako to ka nemi taimakon Allah.
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Allah Ya rubuta abinda ya kaddarawa halittu kafin Ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Cutar tana ci gaba tare da mumini da mai imani a cikin kansa, dansa da kudinsa har sai ya hadu da Allah Madaukaki da abin da ya yi zunubi
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Manzon Allah -tsira da aminci su tabbata a gare shi- Ba ruwan shi da mace mai yin kukakan kera, ko mai aske kanta, ko mai kyakketa tufafinta in wani abu marar dadi ya faru
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Mumini mai karfi ya fi kyau da kauna zuwa ga Allah fiye da mumini mai rauni.
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Idan Allah yana son Al-kairi ga Bawa sai yayi anfani da shi kafin Mutuwarsa
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya zantar damu alhali shi mai gaskiya ne abin gasgatawa: "Lallai cewa halittar dayanku ana tarota a cikin mahaifiyarsa yini arba'in da dare arba'in
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Kowanne abu da kaddara ne, har gajiya da dabara, ko kuma wayo da gajiya
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Idan Allah Ya kaddarawa bawa cewa zai mutu a wata kasa sai Ya sanya masa wata bukata zuwa gareta
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Ka ce: Babu abin bautawa da gaskiya sai Allah, zan yi maka shaida da ita ranar Alkiyama
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
"Idan kuka ji faruwar Annoba a wani gari, to kada ku shige shi, kuma idan ta faru a gari kuna cikinsa, to kada ku futa daga cikinsa"
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Anyi jayayya tsakanin Annabi Adam da Musa, sai Musa ya ce da shi ya kai Adam ka tozarta mu ka futar da mu daga cikin Aljanna, sai Adam ya ce da shi: Ya kai Musa Allah ya zaveka da yin Magana kuma yayi maka rubutu da Hannunsa, shin ka zargeni kan Alamarin da Allah ya qaddara shi kafin ya halicce ni da Shekara Arba'in? Sai Annabi Adam ya rinjayi Annabi Musa, Sai Annabi Adam ya rinjayi Annabi Musa.
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Lokacin da Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya dauke mu zuwa ga falala, sai ya dauke mu kada mu saba masa a ciki: cewa ba mu fiskar fuska, ba kiran makoki, ba mu raba aljihu, kuma ba mu shimfida gashi.
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Abdullahi bin Rawaha - Allah ya yarda da shi - ya wuce, sai ‘yar’uwarsa ta sa shi kuka, tana cewa: Kuma suka aikata shi, da sauransu, da sauransu: Kuna dogaro da shi. Sannan ya ce, lokacin da ya tashi: Ban ce komai ba amma an gaya mani, ku?!
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Lallai Allah madaukakin sarki ya halicci halittun sa a cikin duhu, kuma ya jefa su daga hasken sa, saboda haka duk wanda ya same shi daga wannan hasken to ya shiryu, wanda kuma ya aikata shi ya ɓace, sai nace: Alƙalami ya bushe, mai sanin Allah
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Idan Allah ya so karvar ran wani Bawansa a wata Qasa sai ya sanya wata buqata a can
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci