عَنْ أَبِي بَكْرَةَ رَضِيَ اللهُ عَنْهُ أَنَّهُ سَمِعَ رَسُولَ اللهِ صَلَّى اللهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ يَقُولُ:
«لَنْ يُفْلِحَ قَوْمٌ وَلَّوْا أَمْرَهُمُ امْرَأَةً».  
                        
[صحيح] - [رواه البخاري] - [صحيح البخاري: 4425]
                        
 المزيــد ... 
                    
Daga Abu Huraira - Allah ya yarda da shi - cewa shi yaji Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - yana cewa:
«Duk mutanen da suka jiɓinta wa mace al'amuransu ba zasu rabauta ba». 
                                                     
                                                                                                    
[Ingantacce ne] - [Buhari ne ya rawaito shi] - [صحيح البخاري - 4425]                                            
Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya bayyana cewa idan mutane suka jiɓintawa mace suka mallaka mata al'amuransu na alƙalanta ne, ko shugabanci mai gamewa ko ma’aikata.