عَنْ أَبِي بَكْرَةَ رَضِيَ اللهُ عَنْهُ أَنَّهُ سَمِعَ رَسُولَ اللهِ صَلَّى اللهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ يَقُولُ:
«لَنْ يُفْلِحَ قَوْمٌ وَلَّوْا أَمْرَهُمُ امْرَأَةً».
[صحيح] - [رواه البخاري] - [صحيح البخاري: 4425]
المزيــد ...
Daga Abu Huraira - Allah ya yarda da shi - cewa shi yaji Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - yana cewa:
«Duk mutanen da suka jiɓinta wa mace al'amuransu ba zasu rabauta ba».
[Ingantacce ne] - [Buhari ne ya rawaito shi] - [صحيح البخاري - 4425]
Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya bayyana cewa idan mutane suka jiɓintawa mace suka mallaka mata al'amuransu na alƙalanta ne, ko shugabanci mai gamewa ko ma’aikata.