عن عبد الله بن يزيد الخطمي الأنصاري رضي الله عنه قال: حدثني البراء -وهو غير كَذُوبٍ- قال: «كان رسول الله صلى الله عليه وسلم إذا قال: سمع الله لمن حمده: لم يَحٍنِ أحدٌ منا ظهره حتى يقع رسول الله صلى الله عليه وسلم ساجدًا، ثم نقع سجودًا بعده».
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...

Daga Abdullahi Dan Yazid Alkhudami ya ce: Barra'u ya gayamun -kuma shi ba Makaryaci bane- ya ce: "Annabi ya Kasance idan ya ce: Allah yaji wanda ya gode masa: babu wanda yake yake sunkuyar da bayansa daga cikinmu har sai Annabi yakao kasa yana mai sujada, sannan muyi sujada bayansa"
Ingantacce ne - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi

Bayani

Wannan Sahabi yana fada anan ne cewa Annabi ya kasance yana limanci ga Sahabbabnsa a cikin Sallarsa ayyukan Mamun sun kasance tana zuwa ne bayan ya gama aikinsa, ta yadda idan Annabi ya daga kansa daga Ruku'i kuma ya ce: "Allah yaji wanda ya gode masa" sai Sahabbansa su dago kansu a bayansakuma idan yayi Sujada kuma yakai sai su fadi kasasuna masu Sujada bayansa.

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Vietnam Uighur Kurdawa Portuguese
Manufofin Fassarorin