+ -

عن عبد الله بن يزيد الخطمي الأنصاري رضي الله عنه قال: حدثني البراء -وهو غير كَذُوبٍ- قال: «كان رسول الله صلى الله عليه وسلم إذا قال: سمع الله لمن حمده: لم يَحٍنِ أحدٌ منا ظهره حتى يقع رسول الله صلى الله عليه وسلم ساجدًا، ثم نقع سجودًا بعده».
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...

Daga Abdullahi Dan Yazid Alkhudami ya ce: Barra'u ya gayamun -kuma shi ba Makaryaci bane- ya ce: "Annabi ya Kasance idan ya ce: Allah yaji wanda ya gode masa: babu wanda yake yake sunkuyar da bayansa daga cikinmu har sai Annabi yakao kasa yana mai sujada, sannan muyi sujada bayansa"
[Ingantacce ne] - [Bukhari da Muslim suka Rawaito shi]

Bayani

Wannan Sahabi yana fada anan ne cewa Annabi ya kasance yana limanci ga Sahabbabnsa a cikin Sallarsa ayyukan Mamun sun kasance tana zuwa ne bayan ya gama aikinsa, ta yadda idan Annabi ya daga kansa daga Ruku'i kuma ya ce: "Allah yaji wanda ya gode masa" sai Sahabbansa su dago kansu a bayansakuma idan yayi Sujada kuma yakai sai su fadi kasasuna masu Sujada bayansa.

Fassara: Turanci urdu Sifaniyanci Indonisiyanci Uighur Fassarar Bangaliyanci Fassara Yaren Faransanci Turkiyanci Rashanci Bosniyanci Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Fassara da Yaren Chanise Farisanci Vietnam Tagalog Kurdawa Portuguese الدرية المجرية الجورجية المقدونية
Manufofin Fassarorin