+ -

عن عائشة زوجِ النبي صلى الله عليه وسلم ، أخبرته أنَّ الحَوْلاء بنت تُوَيت بن حبيب بن أسد بن عبد العُزَّى مرَّت بها وعندها رسول الله صلى الله عليه وسلم ، فقلتُ: هذه الحَوْلاء بنت تُوَيت، وزعموا أنها لا تنام الليلَ، فقال رسول الله صلى الله عليه وسلم : «لا تنامُ الليلَ! خذوا مِن العمل ما تُطِيقون، فواللهِ لا يسأمُ اللهُ حتى تسأموا».
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

A wurin Aishatu, Matar Annabi -SAW- ta gaya masa cewa Hawala 'yar Tawit bin Habib bin Asad bin Abd al-Uzza, ta wuce ta, sannan kuma Manzon Allah - SAW-.Don haka na ce: Wannan Haula'aBint tuwait ce, kuma suka yi da’awar cewa ba ta yin barci da dare ita, don haka Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya ce: «bata barci da dare! ku dauki abunda zaku iya daga aiki, domin Allah ba zai gajiya ba har sai ka gundura”
[Ingantacce ne] - [Bukhari da Muslim suka Rawaito shi]

Bayani

Fassara: Turanci urdu Sifaniyanci Indonisiyanci Uighur Fassarar Bangaliyanci Fassara Yaren Faransanci Turkiyanci Rashanci Bosniyanci Sinhalese Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Fassara da Yaren Chanise Farisanci Vietnam Tagalog Kurdawa Swahili المجرية الجورجية
Manufofin Fassarorin