عن عائشة زوجِ النبي صلى الله عليه وسلم ، أخبرته أنَّ الحَوْلاء بنت تُوَيت بن حبيب بن أسد بن عبد العُزَّى مرَّت بها وعندها رسول الله صلى الله عليه وسلم ، فقلتُ: هذه الحَوْلاء بنت تُوَيت، وزعموا أنها لا تنام الليلَ، فقال رسول الله صلى الله عليه وسلم : «لا تنامُ الليلَ! خذوا مِن العمل ما تُطِيقون، فواللهِ لا يسأمُ اللهُ حتى تسأموا».
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

A wurin Aishatu, Matar Annabi -SAW- ta gaya masa cewa Hawala 'yar Tawit bin Habib bin Asad bin Abd al-Uzza, ta wuce ta, sannan kuma Manzon Allah - SAW-.Don haka na ce: Wannan Haula'aBint tuwait ce, kuma suka yi da’awar cewa ba ta yin barci da dare ita, don haka Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya ce: «bata barci da dare! ku dauki abunda zaku iya daga aiki, domin Allah ba zai gajiya ba har sai ka gundura”
Ingantacce ne - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi

Bayani

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Uighur Kurdawa
Manufofin Fassarorin