عن أَبي سعيد الخدري - رضي الله عنه: أن جِبريلَ أتَى النَّبيَّ - صلى الله عليه وسلم - فَقَالَ: يَا مُحَمَّدُ، اشْتَكَيْتَ؟ قَالَ: «نَعَمْ» قَالَ: بِسْمِ الله أرْقِيكَ، مِنْ كُلِّ شَيْءٍ يُؤْذِيكَ، مِنْ شَرِّ كُلِّ نَفْسٍ أَوْ عَيْنِ حَاسِدٍ، اللهُ يَشْفِيكَ، بِسمِ اللهِ أُرقِيكَ.
[صحيح] - [رواه مسلم]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

An rawaito daga Abu Sa'id Al-khudri -Allah ya yarda- cewa Mala'ika Jibril ya zo wajen Annabi -tsira da Amincin Allah su tabbata a gareshi - sai ya ce da shi: Ya Muhammad! Bakada lafiya ko? sai ya ce: E sai "Da sunan Allah Allah nake Maka Rukya, daga dukkan wani abu da zai cutar da kai, daga dukkan kowane irin Mutum ko Ido Mai Hassada, Allah ya baka lafiya, da sunan Allah nake maka Rukya"
Ingantacce ne - Muslim ne ya rawaito shi

Bayani

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Sinhalese Kurdawa
Manufofin Fassarorin