عن الْبَرَاء بْن عَازِبٍ رضي الله عنهما «أن النبي صلى الله عليه وسلم كان في سفر، فصلى العشاء الآخِرَةَ، فقرأ في إحدى الركعتين بِالتِّينِ وَالزَّيْتُون فما سمعت أحدًا أحسن صوتًا أو قراءة منه».
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...

Daga Bara'u Dan Azib -Allah ya yarda da su-Annabi -tsira da aminci- ya kasance a wata tafiya, sai ya yi sallar Issha'i, ya karanta Wattini a daya daga cikin raka'oi biyun sallar, ban taba jin wani mai adadin sauti , ko dadin karatu kamar shi ba"
Ingantacce ne - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi

Bayani

Annabi -tsira da aminci- ya karanta Suratuttini a raka'ar farko ta sallar Issha'i; saboda halin tafiya, ita tafiya ana saukaka salla lura da wahalar tafiya, duk da kasancewar Annabi -tsra da aminci Matafiyi, bai bar abin da zai samar da nutsuwa da halarto da zuciya wajen jinsa ba, watau kyautata sauti lokacin karatun salla.

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Sinhalese Uighur Kurdawa Portuguese Swahili
Manufofin Fassarorin