lis din Hadisai

Wanda ya yi alwala irin wannan alwalar tawa sannan ya yi sallah raka'a biyu bai zantar da ransa a cikinsu ba, to, Allah Zai gafarta masa abin da ya gabata daga zunubinsa
عربي الإنجليزية الأوردية
Azaba ta wuta ta tabbata ga karshen kafa ku cika alwala
عربي الإنجليزية الأوردية
sai ya yi musu alwala irin alwalar Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi -
عربي الإنجليزية الأوردية
Idan ɗayanku ya farka daga baccinsa to ya face hancinsa sau uku, domin cewa Shaiɗan yana kwana akan karan hancinsa
عربي الإنجليزية الأوردية
Lallai cewa Manzon Allah SAW yayi Al-wala sai ya yi Alwala sai ya kuskure bakinsa, sannan ya face, sannan ya wanke fuskarsa sau Uku,da hannunsa na Dama sau Uku, xayanma sau uku, kuma ya shafi kansa da Ruwa ba na ragowar hannunsa ba, kuma ya wanke Qafarsa har ya tsaftace ta
عربي الإنجليزية الأوردية
Lallai cewa Annabi SAW yayi Al-wala sai ya shafi tsakiyar kansa, da kuma kan Rawaninsa da Huffinsa
عربي الإنجليزية الأوردية
Manzon Allah SAW ya kasance idan yayi Al-wala yakan kwaranya ruwa akan Damatsensa
عربي الإنجليزية الأوردية
Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya yi alwala sau ɗaiɗai
عربي الإنجليزية الأوردية
Lallai Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya yi alwala sau biyu-biyu
عربي الإنجليزية الأوردية
Duk wanda yake son yasan Al-walar Manzon Allah SAW to ita ce wannan
عربي الإنجليزية الأوردية
Lallai cewa Annabi SAW ya zo da xaya bisa Ukun Mudu sai yake shafawa a Dantsensa
عربي الإنجليزية الأوردية