عن ابن عباس رضي الله عنهما أنه رأى رجلا انْتَفَضَ لما سمع حديثا عن النبي صلى الله عليه وسلم في الصفات -استنكارا لذلك– فقال: "ما فَرَقُ هؤلاء؟ يجدون رِقَّةً عند مُحْكَمِهِ، ويَهْلِكُونَ عند مُتَشَابِهِهِ" .
[صحيح] - [رواه عبد الرزاق وابن أبي عاصم]
المزيــد ...

Daga Dan Abbas -Allah ya yarda dasu-ya ga wani mutum ya firgita yayin da yaji wani hadisi game da Annabi -tsira da aminci su tabbata a gare shi- game da sifofin Allah-don nuna rashin yardarsa da haka- sai yace: Meye banbancin wadannan?zuciyarsu na yin taushi in suka ji ayoyi bayyanannu,su kuma rikice in suka ji ayoyi masu rikitarwa".
Ingantacce ne - Ibnu Abi Asim ya rawaito shi

Bayani

Ibn Abbas -Allah ya yarda dasu- ya tsani duk mai tsorata a dalilin ya ji hadisai da suke magana akan siffofinAllah har ma su razana don kin abin,ba sa imani da abin da ya zo daga manzon Allah -tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi- wanda suka san ma'anarsa daga Alkur'ani wanda shi ne gaskiya, mumini ba ya kokwanto a cikinsa, wasa kuma sai suke daukarsa ba a ma'anarsa da Allah yake nufi ba sai su halaka a dalilinhaka

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Vietnam Sinhalese Uighur Kurdawa Portuguese Swahili
Manufofin Fassarorin
Kari