عن سهل بن سعد رضي الله عنه : أن امرأةَ جاءت إلى رسولِ اللهِ صلى الله عليه وسلم بِبُرْدَةٍ مَنسُوجَةٍ، فقالت: نَسَجتُها بيديَّ لأَكْسُوَكَها، فأخذها النبيُّ صلى الله عليه وسلم محتاجاً إليها، فخرجَ إلينا وإنها إزارُهُ، فقال فلانٌ: اكسُنِيها ما أحسَنَها! فقال: "نعم"، فجلسَ النبيُّ صلى الله عليه وسلم في المجلسِ، ثم رجع فطَوَاها، ثم أرسلَ بها إليه، فقال له القومُ: ما أحسَنتَ! لبسها النبيُّ صلى الله عليه وسلم محتاجاً إليها، ثم سألته وعَلِمتَ أنه لا يَرُدَ سائلاً، فقال: إني واللهِ ما سألتُهُ لألبِسَها، إنما سألتُهُ لتكُونَ كَفَنِي. قال سهلٌ: فكانت كَفَنَهُ.
[صحيح] - [رواه البخاري بنحوه، للفائدة: قد يكون النووي أخذه من كتاب الحميدي، انظر: الجمع بين الصحيح (1/556 رقم925)]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

A kan Sahl bin Saad - yardar Allah ta tabbata a gare shi - cewa wata mata ta zo wajan Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - tare da alkyabba mai suttura.ta ce nayi ta ne da hannuna sai Manzon ya karveta yana mai bukatarta sai ya futo mana wani lokaci ya daure da ita sai wani Mutum ya ce ka bani ita banga abu mafi kyawunta! ba Ya ce: "To." Don haka Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya zauna a cikin majalisin, sannan ya dawo ya ninke ta sannan ya aika masa da ita, sai mutanen suka ce masa: baka kyauta ba Annabi - SAW- ya sanya ta cikin buqata, sai ka tambaye shi kuma kasan cewa bai hana wanda ya tambaye shi, sai ya ce: Wallahi ban nemi ya bani badon insanya, amma ni natambaye shi ne don ta zama likkafanina na. Sahl ya ce: ita ce Likafaninsa.
Ingantacce ne - Bukhari da Muslim ne suka rawaito shi Kwatankwacin sa

Bayani

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Vietnam Sinhalese
Manufofin Fassarorin