عن عائشة رضي الله عنها ، قالت: سمعت النبي صلى الله عليه وسلم وَهُوَ مُسْتَنِدٌ إلَيَّ، يَقُولُ: «اللَّهُمَّ اغْفِرْ لِي وارْحَمْنِي، وأَلْحِقْنِي بالرَّفِيقِ الأَعْلَى».
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

Daga A’isha, Allah Ya yarda da ita, wacce ta ce: Na ji Annabi - Salatin Allah da amincin Allah su tabbata a gare shi - yayin da yake dogaro da ni, yana cewa: "c2">“Ya Allah, ka gafarta mini ka yi mani rahama, kuma ka riskar da ni da mafi girman abokin zama.”
Ingantacce ne - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi

Bayani

Lokacin da rayuwar Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ta kusanto, sai ya dogara da Uwar Muminai, A'isha - Allah ya yarda da ita - kamar yadda ya roki Ubangijinsa ya hada shi da sahabi, wato annabawa, masu gaskiya, shahidai da salihai.

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Vietnam Sinhalese Uighur Yaran Tamili
Manufofin Fassarorin